Khamenei Ya Yi Gargaɗi Kan Iya Barkewar Yaƙin Yanki Idan Amurka Ta Kai Hari Kan Iran

Khamenei ya gargadi cewa duk wani hari da Amurka ta kai kan Iran zai iya janyo yaƙin yanki, yana mai cewa Tehran ba za ta fara rikici ba amma za ta kare kanta da ƙarfi.
1 Feb, 2026
Iran ta ayyana rundunonin sojin ƙasashen Turai a matsayin ‘ƙungiyoyin ta’addanci’

A wani yunƙuri na mayar da martani ga ƙungiyar Tarayyar Turai, Tehran ta ayyana sojojin ƙasashen Turai a matsayin ‘yan ta’adda bayan ƙungiyar Turan ta bayyana Rundunar Juyin Juya Hali ta Iran a matsayin ta ta’addanci.
1 Feb, 2026
A ‘shirye’ Iran take don ‘yarjejeniyar nukiliya ta gaskiya da adalci’: Ministan Harkokin Wajen Iran

Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi ya sake tabbatar da matsayar Iran ta rashin sha’awar ƙera makamin nukiliya da kuma buɗe ƙofofinta domin tattaunawar diflomasiyya, a wata ziyara da ya kai Turkiyya.
31 Jan, 2026
Iran Ta Gargadi Maƙwabta: Duk Ƙasar da Ta Bari a Yi Amfani da Ita Wajen Kai Mata Hari Za a Ɗauke Ta a Matsayin Abokiyar Gaba

Iran ta bayyana a sarari cewa duk maƙociyar da ta ba da damar kai mata hari za ta fuskanci martani a matsayin abokiyar gaba.
28 Jan, 2026

Isra’ila Na Ci Gaba da Karya Tsagaita Wuta, Ta Kashe Dan Jarida da Wasu a Kudancin Lebanon

Manyan jami’an China sun tattauna da Ƙungiyar OIC a yanayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ƙara muni

Bankin Duniya da Qatar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Don Samar da Wutar Lantarki ga Mutane Miliyan 300 a Afirka

Erdogan: Yaƙi da Daesh Yana Ƙara Ƙarfi, Zaman Lafiya na Kusa a Gabas ta Tsakiya

Iran Ta Yi Wa Amurka Gargaɗi: “Duk Wani Hari Za Mu Ɗauke Shi A Matsayin Cikakken Yaƙi”
23 Jan, 2026
Turkiyya Ta Ki Goyon Bayan Tsoma Bakin Ƙasashen Waje a Rikicin Iran – Erdogan
Erdogan ya tabbatar wa Iran cewa Turkiyya ba ta goyon bayan tsoma bakin ƙasashen waje, yana kira da a warware rikicin ta hanyar zaman lafiya, yayin da zanga-zangar da ta yi sanadiyyar mutuwar dubban mutane ke ci gaba.

21 Jan, 2026
Tarayyar Turai Ta Shirya Ƙara Takaita Fitar da Fasahar Drones da Makamai Masu Linzami Zuwa Iran
Tarayyar Turai na shirin ƙara takaita fitar da fasahar drones da makamai zuwa Iran tare da ƙarin takunkumi, domin rage tallafin da Tehran ke bai wa Rasha a yaƙin Ukraine da kuma hukunta murƙushe zanga-zanga.

21 Jan, 2026
Türkiye Ta Ce Tana Sa Ido Kafada-kafada Kan Halin da ake ciki a Syria – Erdogan Ya Faɗa wa Trump
Erdogan ya sanar da Trump cewa Türkiye na bibiyar halin da ake ciki a Syria sosai, yana mai cewa zaman lafiya da kawar da ta’addanci a ƙasar na da muhimmanci ga kwanciyar hankalin yankin.

21 Jan, 2026
Belgium Ta Ce Rushe Ofishin UNRWA a Gabashin Jerusalem Da Isra’ila Ta Yi Ya Saba Wa Dokar Duniya
Belgium ta zargi Isra’ila da karya dokar duniya bayan rushe ofishin UNRWA a Gabashin Jerusalem, tana jaddada cewa mafita daya tilo ita ce kafa kasashe biyu – Isra’ila da Falasdinu.

20 Jan, 2026
Rahoto Ya Nuna Mutane Sama da 4,000 Sun Mutu a Zanga-zangar Iran
Rahotanni sun nuna cewa sama da mutane 4,000 sun mutu a zanga-zangar Iran da ta barke sakamakon matsin tattalin arziki da rikicin siyasa.

19 Jan, 2026
Iran Ta Yi Barazanar Ƙaddamar da Yaƙi Idan Aka Kai Wa Khamenei Hari
Iran ta yi gargaɗi cewa duk wata ƙasa da ta kuskura ta kai wa Jagoran Addininta hari za ta fuskanci gagarumin yaƙi.

17 Jan, 2026
Syria Ta Ayyana Harshen Kurdanci a Matsayin Harshen Ƙasa, Ta Mayar wa Kurdawa Haƙƙin ’Yan Ƙasa
Syria ta amince da harshen Kurdanci a matsayin harshen ƙasa, ta dawo wa Kurdawa haƙƙin ’yan ƙasa, tare da ayyana Nowruz a matsayin hutu na ƙasa.

16 Jan, 2026
Yarjejeniyar Najeriya–UAE Za Ta Buɗe Ƙofofin Kasuwannin Duniya ga ’Yan Fitar da Kaya — Minista
Ministar Kasuwanci ta ce yarjejeniyar kasuwanci tsakanin Najeriya da UAE za ta bai wa ’yan kasuwar cikin gida damar shiga kasuwannin duniya kai tsaye, tare da buɗe ƙofofi ga fitar da kayayyaki ba tare da haraji ba.

15 Jan, 2026
Saudiyya, Iran, Oman da Qatar Sun Tattauna Kan Samar da Zaman Lafiya a Yankin Gabas Ta Tsakiya
Ministan Harkokin Wajen Saudiyya, Yarima Faisal bin Farhan, ya shiga jerin tattaunawar diflomasiyya da takwarorinsa na Iran, Oman da Qatar, yayin da ake ƙara fargabar yiwuwar harin Amurka kan Tehran.

14 Jan, 2026
Amurka Ta Yi Maraba da Goyon Bayan Shugabancin Falasdinu ga Tsarin Zaman Lafiya na Trump kan Gaza
Gwamnatin Amurka ta yaba wa shugabancin Falasdinu bisa goyon bayan shirin zaman lafiya na maki 20 na Donald Trump, tana mai jaddada aniyar kawo ƙarshen yaƙin Gaza.


