3 Dec, 2025

An sako mutanen da aka yi garkuwa da su a cocin Kwara.

An tabbatar da cewa gwamnatin jihar da hukumomin tsaro za su ci gaba da aiki tare domin tabbatar da irin wannan lamari bai sake faruwa ba.

1a1589d1 8efd 4db1 881c c2c8466f51e8.jpg e1764769019869

3 Dec, 2025

Gwamnatin Kano za ta sayi jirage marasa matuƙa don magance rashin tsaro a kan iyakokin jihar

Wannan matakin ya zo ne bayan jerin hare-haren da ‘yan bindiga suka kai kwanan nan a Kananan Hukumomin Tsanyawa da Shanono.

53a0e095cdfaa9c2fb3333fc372a6121add668df97eceb51fa7c7859fe4733a4

2 Dec, 2025

Majalisar Dattawa Ta Sauya Shugabanci a Manyan Kwamitoci na Tsaro

Sauye-sauyen sun yi nufin ƙara ƙarfin Majalisar Dattawa wajen tunkarar batutuwan tsaro a duk faɗin ƙasa.

508132eb 8a2b 402d a935 9f70741039e5.jpg e1764694875536

2 Dec, 2025

Majalisar Dokokin Amurka Za Ta Tattauna Tsaro a Nijeriya

Taron ya nufi duba matsalar tsaro da ‘yancin addini a Nijeriya tare da ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro tsakanin Amurka da Nijeriya.

391473b6b0068f603dff91c8ce69d438186fc773567a522051d68970bf20b87e e1764690223419

2 Dec, 2025

Tinubu ya naɗa Christopher Musa Ministan Tsaron Nijeriya

Tinubu ya bayyana haka ne a wata sanarwa da kakakinsa, Bayo Onanuga ya fitar ranar Talata.

fa66d21af0966909cc1a293c2237ce1aba5054c7efcc8d2d1f53712416923e82

2 Dec, 2025

Ahmed Tinubu ya naɗa tsohon hafsan saro, Janar Christopher Gwabin Musa, a matsayin sabon Ministan Tsaro na ƙasa.

Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Christopher Gwabin Musa tsohon Babban Hafsan Tsaro a matsayin sabon Ministan Tsaro a Nijeriya, ya maye gurbin Mohammed Badaru Abubakar, bayan saukar Bayan Badaru daga muƙaminsa.

G7KD2alWEAA3uQU e1764689626971

2 Dec, 2025

‘Yan majalisar dokokin Amurka za su gana ranar Talata a kan ‘ta’azzarar rashin tsaro’ a Nijeriya

Taron zai kuma kunshi bayanai daga wakilan kwamitin Amurka kan ‘yancin addini na duniya da sauran kwararru kan batutuwan da suka shafi hakan.

391473b6b0068f603dff91c8ce69d438186fc773567a522051d68970bf20b87e

2 Dec, 2025

Gwamnonin arewacin Nijeriya na neman a dakatar da haƙar ma’adinai domin matsalar tsaro

Gwamnonin arewacin Nijeriya, waɗanda suka sha alwashin kafa asusun tsaro na naira biliyan ɗaya, sun kuma tabbatar da goyon bayansu ga ƙoƙarin samar da tsarin ‘yan sanda na jihohi.

f6474f4bbff45b396a48ba9df41defcd8c91583c224098aa312f066d682a14f5

1 Dec, 2025

Masu kamuwa da cutar HIV sun ragu da kaso 46 cikin 100 a Nijeriya

Dakta Temitope Ilori, Darakta-Janar ta Hukumar Kula da Cutar AIDS ta Kasa (NACA), ta ce a shekarar 2024, an yi wa mata masu juna biyu fiye da miliyan biyar gwajin cutar, a yunƙurin kare jariran da za su haifa daga kamuwa da cutar.

8dff19d7fe98ab3906622743e81610db90dd8876d980d52fc252c85576d6d4c2

1 Dec, 2025

Takaitaccen Labari: Barazanar da Gwamna Bago ke yi wa ‘yan jarida a Neja

Gwamna Bago na amfani da tsoro da barazana ga ‘yan jarida, inda ake kokarin dakile rahoto kan matsalolin tsaro a jihar. Gwamnati ta saba amfani da jami’an tsaro wajen cafke ko tsare ‘yan jarida, lamarin da ya kara nuna cewa tsaron jihar Neja na ci gaba da tabarbarewa. Wannan yanayi ya sa ‘yan jarida ke gudanar da aikinsu cikin fargaba da kuma tsoron rasa rayuwarsu.

Umaru Bago
Ana lodawa...