2 Jun, 2026

Farashin man fetur a Nijeriya ya tashi da kashi 643% a cikin shekaru uku — Rahoto

Tashin farashin na baya bayan nan ya faru ne daga kimanin N800 da ake sayar da litar man cikin ‘yan watannin da suka gabata zuwa N1,300 sakamakon tashin hankalin da ake yi a Gabas Ta Tsakiya, lamarin da ya janyo tsaiko a harkar samar da mai a duniya.

2026 03 30t070626z 214950655 rc211ka5d3q8 rtrmadp 3 iran crisis nigeria dangote

1 Jun, 2026

Wike ya ce kiwon shanu a cikin birnin Abuja batu ne na tsaron ƙasa

Wike, wanda ya bayyana hakan yayin wata tattaunawa kai-tsaye da kafafen yaɗa labarai a ranar Litinin, ya ce wannan ƙalubale na buƙatar tattaunawa ta gaskiya da kuma samar da mafita mai ɗorewa.

7363e5b2ff5f9866482880f9310ff9badf7b4d00e39834ef62c5b7a5c8e54159

1 Jun, 2026

Tinubu ya ba da damar ɗaukar jami’an tsare dazuka 1,000 sakamakon garkuwa da ɗaliban jihar Oyo

Shugaban ya kuma umarci wani birged na tsaro na musamman mai ƙwarewa sosai a ceto mutane ya matsa kaimi wajen tabbatar da an sako waɗanda aka sacen.

britain nigeria 22497

31 May, 2026

Tsayar da Obi ɗan takarar NDC ya sake share fagen fafatawar manyan ‘yan takara uku a Nijeriya

Bayyanar Atiku Abubakar a matsayin ɗan takarar ADC da kuma Obi a matsayin na NDC ta sake share fagen fafatawa tsakanin ’yan takara uku, wanda zai iya raba ƙuri’un adawa tare da ƙarfafa ƙoƙarin Tinubu na samun wa’adi na biyu na shekaru huɗu.

8b09efd33d0399765803aeafbe4792de08f961b3a1d36712cee3e9ad6fde4716

28 May, 2026

NAHCON ta ba da umarnin bincike kan wani abinci da mahajjata suka ƙi ci kan ‘rashin inganci’

Sanarwar ta ce wasu daga cikin abincin dare da aka bayar a ranar 27 ga Mayun 2026 ba su cika ƙa’idojin da suka shafi sarrafawa da mazubinsa ba, saboda haka aka yi watsi da su nan take tare da haɗin gwiwar jami’an NAHCON.

00c5e1a5928ede184567fcc52ff945a1155aa1cc66bd8a1f50b37d5d24ad2a92

27 May, 2026

Masu tayar da ƙayar baya 30,000 na rura wutar rashin tsaro a Nijeriya – Rahoton Amurka

Hukumar ta lura cewa mayaƙan sukan kai hari kan ƙauyukan karkara masu rauni da daddare ta amfani da babura, bindigogi masu sarrafa kansu da adduna.

ee2bb89d513b5d6bcfd0b0b296e563928bdbab1f085c4f530ccb2e5ed095c238

25 May, 2026

‘Yanbindiga sun yi garkuwa da mutum 10 tare da kona gidan wani sarki a jihar Kwara a Nijeriya

Kakakin rundunar ‘yansandan jihar, Adetoun Ejire-Adeyemi, ya ce “’yanta’adda” sun kai hare-hare lokaci guda kan fadar Sarkin garin Yashikira da kuma ofishin ‘yansanda na garin da misalin ƙarfe biyu na dare ranar Litinin.

21e5ed8ed1e6afc057cdaccbfa5610ea9bf9b83d5ef3e52a44371bdb5c56023c main

24 May, 2026

Sojojin Nijeriya sun kashe ‘yanta’adda 12 da ƙwato makamai a Borno

An gudanar da aikin ne a yankin Kirawa da ke Ƙaramar Hukumar Gwoza a Jihar Borno, lokacin da waɗanda ake zargin ’yanta’adda ne suka yi ƙoƙarin kutsawa cikin sansanin dakarun Bataliya ta 153.

4ed9ce0667466e72b2b5edab592dbfa27b9d7291b3b8083efbabb6e80be8a83f

22 May, 2026

Wa zai fafata da Tinubu? Jam’iyyun siyasar Nijeriya na zaɓen fitar da ‘yan takarar shugabancin ƙasar

Jam’iyyun siyasar Nijeriya fiye da 20 ne ke shirin fara gudanar da zaɓukan fidda gwani na shugaban ƙasa daga ranar Asabar don zaɓar ‘yan takararsu a zaben ƙasar da za a yi a watan Janairu na shekara mai zuwa.

trump islamic state 91916 main

22 May, 2026

Kotu ta soke jadawalin INEC game zabukan fitar da gwani da tsayar da ‘yantakara na 2027

Alƙalin kotun, Maishari’a Mohammed Umar ya soke wa’adin ranar 10 ga watan Mayu da INEC ta gindaya, wani wa’adi da ke buƙatar dukkan jam’iyyuu siyasa su miƙa rijistar dukkan mambobinsu a matsayin sharaɗi na samun damar shiga manyan zaɓuka.

2026 05 19t161446z 1 lynxmpem4i187 rtroptp 3 nigeria corruption court
Ana lodawa...