17 Jun, 2026

Sojojin Nijeriya sun ceto mutum hudu da aka sace daga gungun ‘yanta’adda a Katsina

Sai dai kwamishinan ya bayyana cewa mutanen sun samu raunukan bindiga yayin da suke tsare, amma an fara ba su kulawar lafiya nan-take bayan ceton su.

2026 05 12t084805z 1 lynxmpem4b0jy rtroptp 3 nigeria security 1

17 Jun, 2026

Shugaba Tinubu ya amince a ɗauki jami’an kare daji 1,000 a Jihar Katsina

Lamarin na zuwa ne yayin da jihar Katsina da ke arewa maso yamacin ƙasar ke ci gaba da fama da fashin daji da garkuwa da mutane da sace shanu.

4918fc3ca79c472f367cebc59cbebebc320af1924ae53876e8c539932f83df5b

17 Jun, 2026

Kotu ta umarci a dakatar da aiwatar da hukuncin soke rijistar jam’iyyar ADC da wasu jam’iyyu

Kotun Ɗaukaka Ƙarar ta Nijeriya ta bayyana hukuncin Babbar Kotun a matsayin tsabar rashin mutunci a harkar shari’a, tana mai cewa alƙalin ya yi biris da umarnin da kotun ta sama ta bayar tun da farko.

2026 04 22t163151z 1145609639 rc2euka1bnnv rtrmadp 3 nigeria security

17 Jun, 2026

Nijeriya ta kama mutane takwas saboda yaɗa labarai marasa tushe

Gwamnatin Nijeriya ta kama aƙalla mutane takwas a ‘yan makonnin nan saboda yaɗa labaran ƙarya a kafofin sada zumunta.

2026 06 11t144103z 1 lynxmpem5a13f rtroptp 3 nigeria democracy main

16 Jun, 2026

Bankin Duniya ya ayyana tashoshin jiragen ruwan Apapa da Tincan cikin 20 da suka fi inganci a duniya

A cikin rahotonsa na yanayin aiki da kontena (CPPI) na shekarar 2025, Bankin Duniya ya lissafa tashoshin jiragen ruwa na Tincan Island da na Apapa a cikin tashoshi 20 waɗanda suka sake inganta.

2026 03 25t125844z 1 lynxmpem2o0pn rtroptp 3 nigeria autos usa tariffs

16 Jun, 2026

‘Yanbindiga sun kashe aƙalla mutum 20 Jihar Kebbi ta Nijeriya

Hukumomi sun yi Allah wadai da kashe-kashen kuma sun sha alwashin ɗaukar matakan tsaro yayin da hare-haren ƙungiyoyin ‘yanbindiga ke ƙaruwa.

2026 03 17t170911z 1977050511 rc2mnia28mcm rtrmadp 3 nigeria security militants

15 Jun, 2026

Gwamnatin Nijeriya ta gurfanar da fiye da mutum 400 a kotu a Abuja kan zarginsu da ta’addanci

Ana gurfanar da wadanda ake zargin cikin rukuni-rukuni a dakunan kotun daban-daban inda aka dakatar da shari’o’i da dama don ba wa alkalai damar sauraron shari’ar, kamar yadda rahotanni suka bayyana.

d2d84817723e95b3a5256f81a645acb05fab0f386f2ff838fb99b01e5e0b6c9f

15 Jun, 2026

Kotun Nijeriya ta ba INEC umarnin soke rajistar ADC da wasu jam’iyyu huɗu

Mai Shari’a Peter Lifu, a cikin wani hukunci da ya yanke, ya umarci hukumar INEC da ta soke rajistar wasu jam’iyyun siyasa saboda sun kasa samun kashi 25 cikin 100 na ƙuri’un da aka kaɗa a babban zaɓen da ya gabata, kamar yadda doka ta tanada.

fd99a3fc93390949dec0f9c1fd57e6b0f0c59d6edeef0f8391fb034987251e46

15 Jun, 2026

Dakarun Nijeriya sun ƙaddamar da farmaki kan ’yanta’adda a Katsina bayan kashe tsohon Janar na soja

Tun bayan fara aikin, dakarun sun gudanar da sintiri na yaƙi, hare-haren da aka tsara bisa bayanan sirri, ayyukan kewaye da bincike, da kuma farmakin share maboyar masu laifi a wurare daban-daban da aka gano a yankin ayyukan rundunar.

4cbe8ddb413879dc174c227883cb3977778e81dd2ca967690f74866c36d00e2b

14 Jun, 2026

Erdogan ya jinjina wa Turkiyya kan komawa Gasar Kofin Duniya bayan shekara 24

Shugaban Turkiyya ya bayyana cewa ‘yan ƙasar na cikin farin ciki tare da goyon bayan ‘yan wasan, ya kuma tuna da tarihin da ƙasar ta kafa na samun matsayi na uku a Gasar Kofin Duniya ta 2002, inda ya ce lokaci ya yi da za a rubuta sabon tarihi tare.

02ab4f87698f5a2dd51ab2985aa2a0a7acf705ec471487380fbc1acc696d6b50
Ana lodawa...