5 Aug, 2026

WAEC ta riƙe sakamakon jarrabawar ɗalibai 167,486

Ranar Laraba ne shugaban ofishin ƙasa na WAEC a Nijeriya, Dr Amos Dangut ya bayyana hakan lokacin jawabinsa yayin sakin sakamakon jarrabawa a Lagos.

fb87cefa 685a 48a4 be09 3d18bee98cd6 1785937570092

5 Aug, 2026

Dakarun Nijeriya sun kama mutanen da ake zargi da kai wa ‘yan Boko Haram ƙwayoyi a Borno da Yobe

Wasu daga cikin abubuwan da aka gano sun haɗa da tabar wiwi da wayoyin hannu masu yawa da na’urar cajin waya da wukake da tocila da kwalayen sigari da kapsul na Pregabalin, maganin tari da katunan shaida da katunan banki da kuɗaɗe.

d6f01438 2075 4116 bed7 ba62775c4eb9 1785913426800

4 Aug, 2026

Gwamnati ta ba jami’o’i da kwalejojin Nijeriya umarnin korar ɗalibai da ke da alaka da satar mutane

“Idan aka daɗe ana kyale munanan ɗabi’u, suna zama al’ada. Duk ɗalibin da aka samu, bayan cikakken bincike, da laifin shirya ko shiga satar ɗalibai takwarorinsa, ba shi da gurbi a manyan makarantunmu. Dole ne a kore irin waɗannan mutane”.

7688f15a c1f0 4c5b b5b3 5adb84454b34 1785851266060

4 Aug, 2026

‘Yansandan Nijeriya sun kama mutum 48 a samamen da suka kai maɓoyar masu laifi a Zamfara

A cikin wata sanarwa, Kakakin Rundunar ‘Yansandan Jihar, DSP Yazid Abubakar, ya ce aikin da aka gudanar bisa sahihan bayanan sirri ya kai ga nasarar ƙwato babura 17, kekuna uku, janareta guda ɗaya, lasifikoki uku da ganguna uku.

ba0c29bf 82d0 442d ae63 0b84c6d38501 1785828753594

3 Aug, 2026

An saki anƙalin da aka yi garkuwa da shi a jihar Kebbin Nijeriya

An saci Bunza ne ranar 26 ga watan Yuli a gidansa da ke kan hanyar Zogirma a Ƙaramar Hukumar Bunza ta jihar Kebbi.

f51cfc3f d5c6 4580 92f3 9494cb33a908 1785764368447

3 Aug, 2026

‘Yanbindiga sun kashe mutum 12, sun yi garkuwa da mata da yara a wani ƙauyen Sokoto a Nijeriya

An ƙona mutum shida ‘yan gida ɗaya ƙurmus a harin, kamar yadda wani mazaunin yankin ga shaida wa kamfanin dillacin labarai na Reuters.

921421a3 a139 4373 9e25 0ccb48aeca2e 1783166042562

2 Aug, 2026

Nijeriya ta tura sojoji 86 domin aikin wanzar da zaman lafiya a Guinea-Bissau

Tawagar wadda ta ƙunshi sojoji 86 ta tashi daga filin jirgin saman ƙasa da ƙasa na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja a ranar Asabar.

82064dfb 970f 45d7 bf42 10fd944e7e0f 1785679217610

1 Aug, 2026

Sojojin Nijeriya sun daƙile yunƙurin ‘yanta’adda na garkuwa da mutane 31 a Borno

Sanarwar ta ce sojojin sun yi nasarar daƙile yunƙurin sace mutanen ne a kan hanyar Buratai zuwa Kamuya a ƙaramar hukumar Biu ta jihar Borno.

c5981678 40a4 4575 aab3 fdd6cfdfca4d 1785574385931

31 Jul, 2026

Remi Tinubu ta nemi Saudiyya ta tallafa wa ilimin almajirai a Nijeriya

Matar shugaban Nijeriya ta ce akwai buƙatar Nijeriya ta ƙarfafa haɗin gwiwarta da masarautar Saudiyya don gyara tsarin ilimin Almajiri ta hanyar hada karatun Musulunci da na zamani.

415df039 8f15 4884 92ee c7d66837bbef 1783951594505 main

30 Jul, 2026

Nijeriya ta lalata makamai guda 2,819 da ta kama a matakin dakile rashin tsaro

An lalata makaman ne a daidai lokacin da Nijeriya ke fama da ‘yan bindiga, satar mutane, ta’addanci, da rikice-rikicen al’umma.

6e868ab6 db16 49c3 970d c8580e1cc6ac 1785422797807 main
Ana lodawa...