6 May, 2025

‘Yan sandan Nijeriya na bincike kan mutuwar yara biyar a cikin wata ajiyayyar mota a Jihar Nasarawa

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa, SP Ramhan Nansel ne ya fadi hakan a wata sanarwa da ya fitar, inda ya ce an gano yaran ‘yan tsakanin shekaru shida zuwa 10 babu rai a cikin wata mota da aka ajiye a harabar wani gida.

police stories2 1

6 May, 2025

Bankin Duniya ya nemi gwamnatin Nijeriya ta kare talakawa daga hauhawar farashi

Bankin Duniya ya shawarci Gwamnatin Tarayya da ta aiwatar da sauye-sauyen da za su kare talakawan kasar daga raɗaɗin hauhawar farashin kayayyaki.

nigeria daily life 11162

5 May, 2025

Baffa Bichi maƙaryaci ne, in ji gwamnan Kano Abba Kabir

Iƙirarin da Baffa Bichi ya yi cewa gwamnatin Jihar Kano tana bai wa Sanata Rabiu Kwankwaso naira biliyan biyu a duk wata ƙarya ce tsagwaronta, in ji wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fitar.

kano 20001 main

4 May, 2025

Mele Kyari ya musanta rahotannin da ake yaɗawa kan cewa yana tsare a hannun EFCC

Mele Kyari ya bayyana haka ne a wata sanarwa da ya fitar bayan wata takarda mai tambarin hukumar EFCC ta rinƙa yawo a kafofin sada zumunta da kuma labaran da wasu jaridun ƙasar suka rinƙa ruwaitowa kan cewa an kama tsohon shugaban

images 20 1

3 May, 2025

Za mu ƙwato dazukan Arewacin Nijeriya daga hannun ‘yan bindiga – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa za ta yi amfani da fasahar tattara bayanan sirri domin magance matsalar garkuwa da mutane da ta’addanci a faɗin Nijeriya.

gp sbyxwaabueb

3 May, 2025

Sojojin Nijeriya sun kashe gawurtattun ‘yan fashin daji biyar a Zamfara

Sojojin sun ce sun kashe Auta Jijji, Dankali, Sagidi, Kachallah Rijaji, da Kachallah Suza da wasu ‘yan ta’adda da dama a samamen da suka kai Talata Mafara da Kaura Namoda.

image 20 121

2 May, 2025

Nijeriya ta kama tsohon sojan Birtaniya kan zargin fataucin makamai

Rahotanni sun ce an kama ɗan Birtaniyan ne a Legas a lokacin da yake ƙoƙarin hawa jirgin sama zuwa Birtaniya.

21544006 0 112 4586 2583

1 May, 2025

Gobara ta lalata rumbun makamai na ‘Giwa Barracks’ da ke Maiduguri a Nijeriya

Wata sanarwa da rundunar sojojin Nijeriya ta fitar ranar Laraba da maraice ta ce tsananin zafi ne ya haddasa gobara a rumbun makamai da ke Giwa Barracks a Maiduguri da ke Jihar Borno.

nigeria 20iswap

30 Apr, 2025

Nijeriya ta naɗa sabon kwamanda bayan ƙaruwar hare-haren ‘yan Boko Hara a arewa maso gabashin ƙasar

Rundunar sojin ba ta alaƙanta sabon naɗin da ta yi da ƙarin hare-haren da ake samu a arewa maso gabashin ƙasar ba.

gpsf61nwqaascil

30 Apr, 2025

Bam ya kashe aƙalla mutum 26 a Jihar Borno a Nijeriya

Harin na zuwa ne yayin da ‘yan ta’addan Boko Haram ke ƙara tsananta kai hare-hare a yankin Tafkin Chadi

2018 04 27t102515z 1793185215 rc1 80d730 rtrmadp 3 nigeria security
Ana lodawa...