Sojojin Nijeriya sun ceto fararen-hula 53 tare da ƙwato motoci takwas a Borno

Dakarun sojin Nijeriya sun samu nasarar ceto fararen-hular bayan sun tarwatsa wani shinge da ‘yanta’adda suka kafa a Hanyar Buratai zuwa Kamuya a Jihar Borno.
26 Jun, 2026
Mutum aƙalla takwas sun mutu, an ceto 26 bayan bene mai hawa uku ya rushe a Legas

Hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar Legas (LASEMA) ta bayyana cewa jami’an ba da agajin gaggawa sun samo gawarwaki takwas kuma sun ceto mutum 26 daga ɓaraguzan ginin zuwa misalin ƙarfe 4:20 na yammacin ranar Alhamis.
26 Jun, 2026
Kotu a Nijeriya ta yanke wa mutum uku hukuncin kisa ta rataya, ciki har da wani ɗan ƙasar waje

Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) ta kama su ne a ranar 13 ga Yunin 2025 ta hannun sashenta na yaƙi da ta’addanci, bisa zarginsu da hannu a ayyukan safarar makamai da ta’addanci da suka shafi ƙetare iyakoki.
24 Jun, 2026
CBN ya ƙaddamar da jakadun kare martabar naira a ƙasar

Cardoso ya ce kuɗin da bankin ke kashewa wajen samar da takardun kuɗin tsaftattu masu ɗorewa zai iya samun tasirin da ake so ne kawai idan mutanen ƙasa suka yi amfani da kuɗin yadda ya kamata bayan an fara aiki da ita.
24 Jun, 2026

‘Yanta’adda sun kashe manoman 11 a arewa maso gabashin Nijeriya

Gwamna Biodun Oyebanji na jam’iyyar APC ya lashe zaɓen gwamnan Jihar Ekiti a karo na biyu

Ana gudanar da zaɓen gwamna a Jihar Ekiti da ke kudancin Nijeriya

Rashin hukunta masu laifi na ƙara haifar da zarge-zargen kisan kare-dangi a Nijeriya: MDD

Tsoffin janar-janar a Nijeriya sun nemi a yi wa harkar tsaro garambawul bayan rasuwar Rabe Abubakar
17 Jun, 2026
Sojojin Nijeriya sun ceto mutum hudu da aka sace daga gungun ‘yanta’adda a Katsina
Sai dai kwamishinan ya bayyana cewa mutanen sun samu raunukan bindiga yayin da suke tsare, amma an fara ba su kulawar lafiya nan-take bayan ceton su.

17 Jun, 2026
Shugaba Tinubu ya amince a ɗauki jami’an kare daji 1,000 a Jihar Katsina
Lamarin na zuwa ne yayin da jihar Katsina da ke arewa maso yamacin ƙasar ke ci gaba da fama da fashin daji da garkuwa da mutane da sace shanu.

17 Jun, 2026
Kotu ta umarci a dakatar da aiwatar da hukuncin soke rijistar jam’iyyar ADC da wasu jam’iyyu
Kotun Ɗaukaka Ƙarar ta Nijeriya ta bayyana hukuncin Babbar Kotun a matsayin tsabar rashin mutunci a harkar shari’a, tana mai cewa alƙalin ya yi biris da umarnin da kotun ta sama ta bayar tun da farko.

17 Jun, 2026
Nijeriya ta kama mutane takwas saboda yaɗa labarai marasa tushe
Gwamnatin Nijeriya ta kama aƙalla mutane takwas a ‘yan makonnin nan saboda yaɗa labaran ƙarya a kafofin sada zumunta.

16 Jun, 2026
Bankin Duniya ya ayyana tashoshin jiragen ruwan Apapa da Tincan cikin 20 da suka fi inganci a duniya
A cikin rahotonsa na yanayin aiki da kontena (CPPI) na shekarar 2025, Bankin Duniya ya lissafa tashoshin jiragen ruwa na Tincan Island da na Apapa a cikin tashoshi 20 waɗanda suka sake inganta.

16 Jun, 2026
‘Yanbindiga sun kashe aƙalla mutum 20 Jihar Kebbi ta Nijeriya
Hukumomi sun yi Allah wadai da kashe-kashen kuma sun sha alwashin ɗaukar matakan tsaro yayin da hare-haren ƙungiyoyin ‘yanbindiga ke ƙaruwa.

15 Jun, 2026
Gwamnatin Nijeriya ta gurfanar da fiye da mutum 400 a kotu a Abuja kan zarginsu da ta’addanci
Ana gurfanar da wadanda ake zargin cikin rukuni-rukuni a dakunan kotun daban-daban inda aka dakatar da shari’o’i da dama don ba wa alkalai damar sauraron shari’ar, kamar yadda rahotanni suka bayyana.

15 Jun, 2026
Kotun Nijeriya ta ba INEC umarnin soke rajistar ADC da wasu jam’iyyu huɗu
Mai Shari’a Peter Lifu, a cikin wani hukunci da ya yanke, ya umarci hukumar INEC da ta soke rajistar wasu jam’iyyun siyasa saboda sun kasa samun kashi 25 cikin 100 na ƙuri’un da aka kaɗa a babban zaɓen da ya gabata, kamar yadda doka ta tanada.

15 Jun, 2026
Dakarun Nijeriya sun ƙaddamar da farmaki kan ’yanta’adda a Katsina bayan kashe tsohon Janar na soja
Tun bayan fara aikin, dakarun sun gudanar da sintiri na yaƙi, hare-haren da aka tsara bisa bayanan sirri, ayyukan kewaye da bincike, da kuma farmakin share maboyar masu laifi a wurare daban-daban da aka gano a yankin ayyukan rundunar.

14 Jun, 2026
Erdogan ya jinjina wa Turkiyya kan komawa Gasar Kofin Duniya bayan shekara 24
Shugaban Turkiyya ya bayyana cewa ‘yan ƙasar na cikin farin ciki tare da goyon bayan ‘yan wasan, ya kuma tuna da tarihin da ƙasar ta kafa na samun matsayi na uku a Gasar Kofin Duniya ta 2002, inda ya ce lokaci ya yi da za a rubuta sabon tarihi tare.



