Turji ya tilasta wa mutane fiye da 5,000 yin hijira daga gidajensu a Sokoto

Mazauna kauyuka da dama a gundumar Isa da ke kusa da kan iyaka da Nijar sun tsere daga gidajensu a ranar Asabar zuwa Lahadi, sakamakon barazanar hare-haren da wasu gungun ‘yan ta’adda suka yi musu, wadanda suka umarce su da su fice bisa umarnin Turji
12 May, 2025
An kashe mutum 23 a wani harin ‘yan bindiga a Jihar Benue ta Nijeriya

An kashe mutum takwas a Ukum, tara a Logo da ke maƙwabtaka, sai kuma mutum uku-uku a Guma da Kwande, in ji ƙungiyar Red Cross a Jihar Benue.
12 May, 2025
Gwamnatin Nijeriya za ta mayar da mutum 15,000 da suka maƙale a ƙasashen waje cikin ƙasar

Dubban ‘yan Nijeriya da dama ne ke tafiya ci-rani musamman zuwa ƙasashen Turai domin neman rayuwa mai kyau.
10 May, 2025
An ƙaddamar da tashin maniyyatan Nijeriya daga Jihar Imo zuwa Saudiyya

Sahun farko na maniyyata 315 waɗanda suka kama hanyar ƙasa mai tsarki sun fito ne daga jihohin Imo da Abia da Bayelsa inda jirgin Air Peace ne ya kwashe su.
9 May, 2025

Sojojin Nijeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram/ISWAP da dama a Borno

Exxon na shirin zuba jarin dala biliyan 1.5 rijiyar man Nijeriya

Gwamna Zulum ya haramta sayar da giya a Borno, ya zargi jami’an tsaro da yada mugayen laifuka

Ba mu muka yi allon maraba da Tinubu na Katsina babu ƙorafi ba – Gwamna Radda

Doka ta ba mu damar tsare Very Dark Man — EFCC
6 May, 2025
‘Yan sandan Nijeriya na bincike kan mutuwar yara biyar a cikin wata ajiyayyar mota a Jihar Nasarawa
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa, SP Ramhan Nansel ne ya fadi hakan a wata sanarwa da ya fitar, inda ya ce an gano yaran ‘yan tsakanin shekaru shida zuwa 10 babu rai a cikin wata mota da aka ajiye a harabar wani gida.

6 May, 2025
Bankin Duniya ya nemi gwamnatin Nijeriya ta kare talakawa daga hauhawar farashi
Bankin Duniya ya shawarci Gwamnatin Tarayya da ta aiwatar da sauye-sauyen da za su kare talakawan kasar daga raɗaɗin hauhawar farashin kayayyaki.

5 May, 2025
Baffa Bichi maƙaryaci ne, in ji gwamnan Kano Abba Kabir
Iƙirarin da Baffa Bichi ya yi cewa gwamnatin Jihar Kano tana bai wa Sanata Rabiu Kwankwaso naira biliyan biyu a duk wata ƙarya ce tsagwaronta, in ji wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fitar.

4 May, 2025
Mele Kyari ya musanta rahotannin da ake yaɗawa kan cewa yana tsare a hannun EFCC
Mele Kyari ya bayyana haka ne a wata sanarwa da ya fitar bayan wata takarda mai tambarin hukumar EFCC ta rinƙa yawo a kafofin sada zumunta da kuma labaran da wasu jaridun ƙasar suka rinƙa ruwaitowa kan cewa an kama tsohon shugaban

3 May, 2025
Za mu ƙwato dazukan Arewacin Nijeriya daga hannun ‘yan bindiga – Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa za ta yi amfani da fasahar tattara bayanan sirri domin magance matsalar garkuwa da mutane da ta’addanci a faɗin Nijeriya.

3 May, 2025
Sojojin Nijeriya sun kashe gawurtattun ‘yan fashin daji biyar a Zamfara
Sojojin sun ce sun kashe Auta Jijji, Dankali, Sagidi, Kachallah Rijaji, da Kachallah Suza da wasu ‘yan ta’adda da dama a samamen da suka kai Talata Mafara da Kaura Namoda.

2 May, 2025
Nijeriya ta kama tsohon sojan Birtaniya kan zargin fataucin makamai
Rahotanni sun ce an kama ɗan Birtaniyan ne a Legas a lokacin da yake ƙoƙarin hawa jirgin sama zuwa Birtaniya.

1 May, 2025
Gobara ta lalata rumbun makamai na ‘Giwa Barracks’ da ke Maiduguri a Nijeriya
Wata sanarwa da rundunar sojojin Nijeriya ta fitar ranar Laraba da maraice ta ce tsananin zafi ne ya haddasa gobara a rumbun makamai da ke Giwa Barracks a Maiduguri da ke Jihar Borno.

30 Apr, 2025
Nijeriya ta naɗa sabon kwamanda bayan ƙaruwar hare-haren ‘yan Boko Hara a arewa maso gabashin ƙasar
Rundunar sojin ba ta alaƙanta sabon naɗin da ta yi da ƙarin hare-haren da ake samu a arewa maso gabashin ƙasar ba.

30 Apr, 2025
Bam ya kashe aƙalla mutum 26 a Jihar Borno a Nijeriya
Harin na zuwa ne yayin da ‘yan ta’addan Boko Haram ke ƙara tsananta kai hare-hare a yankin Tafkin Chadi
