An ɗaure ‘yan Nijeriya sha biyu a Jamus saboda ‘zamba ta hanyar soyayya’

Wata kotun Jamus ta ɗaure ‘yan Nijeriya 12 saboda hannu a abin da aka kira “zamba ta hanyar soyayya” da almundahanar kuɗaɗe.
26 Jun, 2026
Venezuela ta ayyana dokar ta-ɓaci bayan tagwayen girgizar ƙasa, ana fargabar dubbai sun mutu

Girgizar ƙasar biyu sun haddasa lalata ababuwa da dama da lalacewar ababen more rayuwa inda kuma aka sanar da yiwuwar guguwar tsunami tare da ba da taimakon gaggawa a faɗin ƙasar da ma tayin ba da taimakon daga ƙetare.
25 Jun, 2026
Twagwayen girgizar ƙasa masu ƙarfi sun afka wa Venezuela, an ba da rahoton ɓarna da yawa

Girgizar ƙasa biyu masu ƙarfi sun afka wa gaɓar ruwan Venezuela a jere, sun rusa gidaje, da haifar da gagarumin ta’adi da kuma sa mutane fitowa tituna cikin ruɗani, yayin da ake ƙara fargabar yiwuwar samun mutanen da lamarin ya shafa.
25 Jun, 2026
Majalisar Dattijan Amurka ta umarci Trump ya kawo ƙarshen yaƙin Iran

‘Yan Majalisar Dattijai 50 ne suka amince da ƙudirin, yayin da 48 suka amincewa, abin da ya sa ta aiwatar da ƙudirin bayar da umarni ga Shugaban Amurka Donald Trump ya kawo ƙarshen yaƙin Iran da ake yi ba tare da samun sahhalewarta ba.
24 Jun, 2026

Amurka ta sa takunkumi kan wani ɗan canji dan Nijeriya da wasu kamfanoni kan zargin tallafa wa Daesh

Starmer ya yi murabus daga matsayin Firaministan Birtaniya

Amurka da Iran sun kammala tattaunawa a matakin ƙoli a Switzerland, a cewar masu shiga tsakani

Ɗanwasan film ɗin Breaking Bad Giancarlo Esposito ya karɓi Musulunci a Saudiyya: rahoto

Vance ya tafi Switzerland, yayin da wakilan Iran suka isa don zuzzurfar tattaunawar zaman lafiya
18 Jun, 2026
Harin jirage marasa matuka na Ukraine ya afka wa Moscow, in ji Magajin Gari
Magajin garin babban birnin Rasha ya ce wasu jirage marasa matuƙa sun samu sun kai ga wata babbar matatar mai kuma “ana ɗaukar matakai na magance tasirin” harin, ba tare da bayyana ko an lalata matatar ba.

18 Jun, 2026
Yarjejeniyar fahimtar juna tasakanin Amurka da Iran ta ‘kammala’ bayan sa hannun Trump da Pezeshkian
Jami’an Iran da na Amurka sun tabbatar da cewa an sa hannu kan yarjejeniyar a ranar Laraba, inda rahotannin kafofin watsa labarai ke cewa Trump ya sanya hannu da kansa a wajen cin abincin dare da Shugaban Faransa Emmanuel Macron a Fadar Versailles.

16 Jun, 2026
Shugabannin duniya sun yaba wa Pakistan saboda jagorantar yarjejeniyar Amurka da Iran
Haka kuma an jinjina wa rawar da Qatar da Turkiyya da Saudiyya suka taka a cikin muhimmiyar yarjejeniyar.

12 Jun, 2026
Amurka na shirin tasa ƙeyar ‘yan Iran zuwa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, a cewar majiyoyi
Gwamnatin Trump na shirin tasa ƙeyar wasu ‘yan Iran da sauran baƙi zuwa Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya, kamar yadda lauyoyi biyu da kuma wani jami’i suka shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters.

9 Jun, 2026
FIFA ta sauƙe lafari ɗan Somaliya Artan daga Gasar Kofin Duniya bayan Amurka ta hana shi shiga ƙasar
Hukumar FIFA ta ce ba ta da ƙarfin iya sauya matakin da aka ɗauka kan shigar Omar Artan ƙasar, inda ta ce saboda Amurka ce mai masaukin baƙi tana da hurumin bayarwa ko hana bizar shiga ƙasarta.

8 Jun, 2026
An kashe mutum bakwai a arangamar ‘yansanda da masu zanga-zanga a Kashmir da ke ƙarƙashin Pakistan
An kashe ‘yansanda huɗu da fararen hula uku, inda aka ji wa gommai ciwo, yayin da aka samu mummunar arangama tsakanin jami’an tsaro da sabuwar ƙungiyar masu fafutuka da ke neman gyare-gyare kan tattalin arziki da shugabanci

7 Jun, 2026
Rahotanni sun ce hukumomin sirrin Amurka sun damu da ‘ƙaruwar barazanar leƙen asiri’ daga Isra’ila
Rahotannin sun nuna cewa Isra’ila ta ƙara matsa lamba wajen bibiyar manyan jami’an Amurka, da suka haɗa da babban mai shiga tsakani na Donald Trump, Steve Witkoff, da babban jami’in tsare-tsare na Pentagon, Elbridge A. Colby.

5 Jun, 2026
Bincike: Amincewar duniya ga Netanyahu ta yi ƙasa, martabar Isra’ila na ci gaba da urƙushewa
Sakamakon binciken ya nuna cewa a mafi yawan ƙasashen da aka gudanar da shi, rinjayen jama’a sun ce ba su da tabbacin cewa Netanyahu zai yi abin da ya dace a harkokin duniya.

4 Jun, 2026
Yarjejeniyar zaman lafiya da Iran ‘za ta iya samuwa a ƙarshen makon nan’ — Trump
Shugaban Amurka ya ce tattaunawa da Tehran na tafiya “da kyau” kuma zai iya samar da sakamako , yana mai ƙarawa da cewa yana son tattaunawar Amurka da Iran ta kasance daban da tattaunawa kan Isra’ila da Hezbollah

3 Jun, 2026
‘Yan Afirka da suka je Indiya neman lafiya na cikin mutum 21 da gobarar hotal ta kashe a New Delhi
Firaministan India, Narendra Modi, ya ayyana bala’in da ya faru a matsayin “mai muni”, yayin da ayyukan ceto ke ci gaba.



