18 Jun, 2026

Harin jirage marasa matuka na Ukraine ya afka wa Moscow, in ji Magajin Gari

Magajin garin babban birnin Rasha ya ce wasu jirage marasa matuƙa sun samu sun kai ga wata babbar matatar mai kuma “ana ɗaukar matakai na magance tasirin” harin, ba tare da bayyana ko an lalata matatar ba.

1781762617672 kx3tqe ff1ff9121452d26adf8a9c39e095bf7fc17e3c00e9dc130c731720e17d060040

18 Jun, 2026

Yarjejeniyar fahimtar juna tasakanin Amurka da Iran ta ‘kammala’ bayan sa hannun Trump da Pezeshkian

Jami’an Iran da na Amurka sun tabbatar da cewa an sa hannu kan yarjejeniyar a ranar Laraba, inda rahotannin kafofin watsa labarai ke cewa Trump ya sanya hannu da kansa a wajen cin abincin dare da Shugaban Faransa Emmanuel Macron a Fadar Versailles.

656d685f99dcb221a263c941c6e823f2f43ad64660d36f141814478a39ce2939

16 Jun, 2026

Shugabannin duniya sun yaba wa Pakistan saboda jagorantar yarjejeniyar Amurka da Iran

Haka kuma an jinjina wa rawar da Qatar da Turkiyya da Saudiyya suka taka a cikin muhimmiyar yarjejeniyar.

2026 04 22t045550z 720673494 rc23ukaixzf9 rtrmadp 3 iran crisis talks pakistan

12 Jun, 2026

Amurka na shirin tasa ƙeyar ‘yan Iran zuwa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, a cewar majiyoyi

Gwamnatin Trump na shirin tasa ƙeyar wasu ‘yan Iran da sauran baƙi zuwa Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya, kamar yadda lauyoyi biyu da kuma wani jami’i suka shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters.

2f1171f0927a3b51dc8f42976803c80ded3d262ad6fecdcf9e501f8a19603269

9 Jun, 2026

FIFA ta sauƙe lafari ɗan Somaliya Artan daga Gasar Kofin Duniya bayan Amurka ta hana shi shiga ƙasar

Hukumar FIFA ta ce ba ta da ƙarfin iya sauya matakin da aka ɗauka kan shigar Omar Artan ƙasar, inda ta ce saboda Amurka ce mai masaukin baƙi tana da hurumin bayarwa ko hana bizar shiga ƙasarta.

5b1a000f0777b85ab3d79a96dc66b8f6c6627bfc8feb21a1dca9557ba30b1e36

8 Jun, 2026

An kashe mutum bakwai a arangamar ‘yansanda da masu zanga-zanga a Kashmir da ke ƙarƙashin Pakistan

An kashe ‘yansanda huɗu da fararen hula uku, inda aka ji wa gommai ciwo, yayin da aka samu mummunar arangama tsakanin jami’an tsaro da sabuwar ƙungiyar masu fafutuka da ke neman gyare-gyare kan tattalin arziki da shugabanci

2025 10 02t151445z 1966887361 rc2o3hauzo1s rtrmadp 3 pakistan protest

7 Jun, 2026

Rahotanni sun ce hukumomin sirrin Amurka sun damu da ‘ƙaruwar barazanar leƙen asiri’ daga Isra’ila

Rahotannin sun nuna cewa Isra’ila ta ƙara matsa lamba wajen bibiyar manyan jami’an Amurka, da suka haɗa da babban mai shiga tsakani na Donald Trump, Steve Witkoff, da babban jami’in tsare-tsare na Pentagon, Elbridge A. Colby.

us israel hegseth 00814

5 Jun, 2026

Bincike: Amincewar duniya ga Netanyahu ta yi ƙasa, martabar Isra’ila na ci gaba da urƙushewa

Sakamakon binciken ya nuna cewa a mafi yawan ƙasashen da aka gudanar da shi, rinjayen jama’a sun ce ba su da tabbacin cewa Netanyahu zai yi abin da ya dace a harkokin duniya.

dcd881737e88c23de4d3f4023ad602f0068b6982a8ca92e5605bcc082dfacc26

4 Jun, 2026

Yarjejeniyar zaman lafiya da Iran ‘za ta iya samuwa a ƙarshen makon nan’ — Trump

Shugaban Amurka ya ce tattaunawa da Tehran na tafiya “da kyau” kuma zai iya samar da sakamako , yana mai ƙarawa da cewa yana son tattaunawar Amurka da Iran ta kasance daban da tattaunawa kan Isra’ila da Hezbollah

2026 06 03t200447z 1836944833 rc2kmla0kqz8 rtrmadp 3 usa trump

3 Jun, 2026

‘Yan Afirka da suka je Indiya neman lafiya na cikin mutum 21 da gobarar hotal ta kashe a New Delhi

Firaministan India, Narendra Modi, ya ayyana bala’in da ya faru a matsayin “mai muni”, yayin da ayyukan ceto ke ci gaba.

aa4ec1e8 8966 43a6 b17c b9ea10170461 1780472786078
Ana lodawa...