Canada Ta Yi Allah-wadai Da Matakin Isra’ila Na Ƙara Iko A West Bank

Canada ta yi Allah-wadai da matakin Isra’ila na ƙara iko a West Bank, tana jaddada goyon bayanta ga mafita ta ƙasashe biyu.
11 Feb, 2026
Trump Na Duba Yiwuwar Tura Karin Jiragen Yaƙi Kusa Da Iran

Trump na duba yiwuwar ƙara karfin sojin Amurka kusa da Iran yayin da tattaunawar diflomasiyya ke ci gaba.
11 Feb, 2026
Iran da Amurka Sun Nuna Alamun Ci-gaba a Tatttaunawar Nukiliya

Iran da Amurka sun fara tattaunawar nukiliya a kaikaice tare da nuna alamun ci-gaba, yayin da Tehran ke jaddada tattaunawa ba tare da matsin lamba ba.
9 Feb, 2026
Somaliya da Saudiyya Sun Kulla Yarjejeniyar Haɗin Gwiwar Tsaro da Soji

Somaliya da Saudiyya sun kulla yarjejeniyar tsaro da soji domin ƙarfafa haɗin gwiwa da inganta zaman lafiyar yankin Bahar Maliya.
9 Feb, 2026

Turkiyya da Saudiyya sun jaddada goyon bayansu ga haɗin kan Somaliya da zaman lafiyar yankin

Erdogan Ya Gana da Yarima Mai Jiran Gado Mohammed bin Salman a Riyadh

Shugaban Turkiyya zai ziyarci Saudiyya da Masar a cikin wannan makon

An Bude Mashigar Rafah Tsakanin Gaza da Masar da Ƙa’idoji Masu Ƙuntatawa

Khamenei Ya Yi Gargaɗi Kan Iya Barkewar Yaƙin Yanki Idan Amurka Ta Kai Hari Kan Iran
1 Feb, 2026
Iran ta ayyana rundunonin sojin ƙasashen Turai a matsayin ‘ƙungiyoyin ta’addanci’
A wani yunƙuri na mayar da martani ga ƙungiyar Tarayyar Turai, Tehran ta ayyana sojojin ƙasashen Turai a matsayin ‘yan ta’adda bayan ƙungiyar Turan ta bayyana Rundunar Juyin Juya Hali ta Iran a matsayin ta ta’addanci.

31 Jan, 2026
A ‘shirye’ Iran take don ‘yarjejeniyar nukiliya ta gaskiya da adalci’: Ministan Harkokin Wajen Iran
Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi ya sake tabbatar da matsayar Iran ta rashin sha’awar ƙera makamin nukiliya da kuma buɗe ƙofofinta domin tattaunawar diflomasiyya, a wata ziyara da ya kai Turkiyya.

28 Jan, 2026
Iran Ta Gargadi Maƙwabta: Duk Ƙasar da Ta Bari a Yi Amfani da Ita Wajen Kai Mata Hari Za a Ɗauke Ta a Matsayin Abokiyar Gaba
Iran ta bayyana a sarari cewa duk maƙociyar da ta ba da damar kai mata hari za ta fuskanci martani a matsayin abokiyar gaba.

27 Jan, 2026
Isra’ila Na Ci Gaba da Karya Tsagaita Wuta, Ta Kashe Dan Jarida da Wasu a Kudancin Lebanon
Ci gaba da hare-haren Isra’ila na kara rusa yarjejeniyar tsagaita wuta tare da jefa yankin cikin sabon haɗarin rikici.

26 Jan, 2026
Manyan jami’an China sun tattauna da Ƙungiyar OIC a yanayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ƙara muni
China na ƙara jaddada matsayinta na neman zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya ta hanyar diflomasiyya, tattaunawa da girmama tsarin kasa da kasa.

26 Jan, 2026
Bankin Duniya da Qatar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Don Samar da Wutar Lantarki ga Mutane Miliyan 300 a Afirka
Bankin Duniya da Qatar sun ƙulla yarjejeniya don tallafa wa shirin Mission 300, wanda ke da burin samar da wutar lantarki ga mutane miliyan 300 a Afirka, tare da bunƙasa ayyukan yi da ci gaban tattalin arziki.

25 Jan, 2026
Erdogan: Yaƙi da Daesh Yana Ƙara Ƙarfi, Zaman Lafiya na Kusa a Gabas ta Tsakiya
Shugaba Erdogan ya ce yaƙin da ake yi da Daesh yana samun nasara, kuma kawar da ta’addanci a arewacin Syria zai kawo zaman lafiya ga dukkan al’ummar yankin, yana mai jaddada muhimmancin haɗin kai da tsaro.

24 Jan, 2026
Iran Ta Yi Wa Amurka Gargaɗi: “Duk Wani Hari Za Mu Ɗauke Shi A Matsayin Cikakken Yaƙi”
Iran ta gargaɗi Amurka cewa duk wani hari za ta ɗauke shi a matsayin cikakken yaƙi, tana mai sanya sojojinta cikin shirin ko-ta-kwana yayin da jiragen yaƙin Amurka ke matsowa Gabas ta Tsakiya.

23 Jan, 2026
Turkiyya Ta Ki Goyon Bayan Tsoma Bakin Ƙasashen Waje a Rikicin Iran – Erdogan
Erdogan ya tabbatar wa Iran cewa Turkiyya ba ta goyon bayan tsoma bakin ƙasashen waje, yana kira da a warware rikicin ta hanyar zaman lafiya, yayin da zanga-zangar da ta yi sanadiyyar mutuwar dubban mutane ke ci gaba.

21 Jan, 2026
Tarayyar Turai Ta Shirya Ƙara Takaita Fitar da Fasahar Drones da Makamai Masu Linzami Zuwa Iran
Tarayyar Turai na shirin ƙara takaita fitar da fasahar drones da makamai zuwa Iran tare da ƙarin takunkumi, domin rage tallafin da Tehran ke bai wa Rasha a yaƙin Ukraine da kuma hukunta murƙushe zanga-zanga.


