Amurka ta umarci kamfanonin kayan tsaro su hanzarta ƙera makamai saboda ƙarancin su — rahoto

An bai wa kamfanonin ƙera makamai wa’adin kwana 21 su miƙa shirinsu na “gaggauta ƙera makamai” domin yin aiki mai matuƙar muhimmanci, in ji jaridar Washington Post.
9 Aug, 2026
Babban sojin Amurka na neman mafita daga yaƙin Iran yayin da damar soji ke daɗa raguwa: Rahoto

Janar Dan Caine ya yi wa masu bai wa Trump shawara hanunka-mai-sanda a ɓoye cewa ƙara faɗaɗa rikicin zai iya haddasa komabaya don mai yiwuwa ne hare-hare sama kaɗai ba za su iya cim ma abin da kasar ta sa a gaba ba, in ji rahoton kafar CNN ta Amurka.
8 Aug, 2026
Hari kan ɗaya daga cikinmu tamkar a kan dukanmu ne, in ji Turkiyya, Saudiyya da Pakistan

Turkiyya, Saudiyya da Pakistan sun saka hannu kan wata yarjejeniya ta tsaro a birnin Makka inda a karkashin yarjejeniyar, duk wani hari da aka kai wa ɗaya daga cikin ƙasashen uku za a ɗauke shi a matsayin hari da aka kai wa dukkansu.
7 Aug, 2026
An kori manyan jami’an Hukumar Leken Asirin Isra’ila saboda gaza kifar da gwamnatin Iran

Shugaban Hukumar Leƙen Asiri ta Isra’ila, Roman Gofman, ya kori shugaban babban ofishin hukumar da na sashen hukumar na Iran, a cewar Channel 12.
7 Aug, 2026

Iran da Oman sun amince kan hanyar gudanar da Mashigar Hormuz, in ji Tehran

Ministocin ƙasashen Larabawa da na Musulmai sun haɗu a Jordan don ɗaukar matsaya kan Gabashin Kudus

Yaƙin Iran na neman karar da makamai masu linzami na Amurka: rahoto

‘Yansandan Dubai sun rufe shafukan sada zumunta 103 na bogi a ƙoƙarinsu na yaƙi da zamba

Trump ya buƙaci Iran ta ƙulla yarjejeniya da Amurka ko ta miƙa wuya
3 Aug, 2026
Trump ya ce Amurka da Iran za su soma sabuwar tattaunawa a ranar Litinin
Shugaban Amurka ya ce ƙasashen yankin Gulf sun ƙalubanci sabon harin da Amurka ta yi barazanar kai wa, sannan sun nemi a cim ma yarjejeniyar sake buɗe Mashigar Hormuz da kuma kawar da makaman nukiliyar Iran.

2 Aug, 2026
Pentagon ba ta da ƙarfin sojin ruwa na kare Isra’ila: Janar ɗin sojin Amurka
Gargaɗin na zuwa ne yayin da hare-hare babu ƙaƙƙautawa a yaƙin Amurka da Iran ke ƙara matsi kan muhimman makaman kariya da Amurka ta tara, in ji jami’ai.

31 Jul, 2026
Saudiyya ta kammala shirye-shiryen kafa Ƙawancen Tsaron Teku tare da goyon bayan ƙasashe 14
Taron ya tattauna batutuwan da suka shafi ƙarin barazanar tsaron teku, ciki har da kare jiragen kasuwanci, tankokin ɗaukar mai da muhimman kayayyakin more rayuwa na teku.

31 Jul, 2026
Trump ya ce kwamitin sulhu na Gaza ya yarda Hamas ta ajiye makamai da janyewar Isra’ila daga yankin
Shugaban Amurka Trump ya ce sojojin mamaya na Isra’ila za su janye daga Gaza da aka killace bayan Hamas ta aije makamanta gaba daya a karkashin sabuwar yarjejeniyar.

30 Jul, 2026
Iran ta yi ikirarin lalata jiragen yaƙin F-35 na Amurka a Jordan
Rundunar ta kuma yi ikirarin cewa jami’an soja da dama, da ma’aikatan fasaha da na gyaran jiragen sama sun mutu a harin.

30 Jul, 2026
Amurka ta kai wa Iran sabbin hare-hare, in ji CENTCOM
Rundunar sojin Amurka ta ce hare-haren, waɗanda su irinsu na farko da ta kai kai tsaye kan Iran bayan dakatarwa na tsawon wasu kwanaki ‘‘martani ne mai karfi’’ ga yunƙurin Tehran na kai hari kan sojojin Amurka da ke yankin Gabas ta Tsakiya.

29 Jul, 2026
Isra’ila ta kashe dala miliyan 46.5 wajen ƙoƙarin sa AI ya yaɗa ra’ayoyinta kan yaƙin Gaza
Rahoton ya ce wasu shafukan kamar Allyvia.org, FactSignal.org da Paxpoint.org sun riƙa kare matakan Isra’ila a Gaza, suna ƙalubalantar zarge-zargen da ake yi mata tare da gabatar da ra’ayoyin da ke goyon bayanta.

29 Jul, 2026
Amurka da Saudiyya sun kai hari kan ƙungiyar da ke goyon bayan Iran a Iraki
Wani hari ta sama da aka kai kan wata ƙungiya mai alaƙa da Iran ya afka wa wurare da dama a faɗin Iraƙi, lamarin da ya jawo ƙarin fargabar sake tsananta rikicin yankin.

27 Jul, 2026
Iran ta ce babu kyakkyawan yanayin da ya dace ta tattauna da Amurka duk da suna musayar saƙonni
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran, Esmaeil Baqaei ya zargi Washington da ci gaba da kawo cikas ga diflomasiyya, inda ya ce matakan da Amurka ta ɗauka sun lalata yanayin da ake buƙata domin gudanar da tattaunawa

26 Jul, 2026
Shugaba Trump ya jingina faɗaɗa harin soji kan Iran don ƙarancin makaman tsaron samaniya — rahoto
Rahoton ya ce matakin ya biyo bayan damuwa game da ƙarancin tarin makamai masu linzamin Amurka da taɓarɓarewar lammura a yankin da kuma barazana ga ƙwayenta yankin Gulf.



