8 Jul, 2026

Sojojin Sudan sun ƙwace ƙauyen Al-Kurmuk bayan arangama da dama da RSF

Al-Kurmuk yana da muhimmanci sosai wajen sarrafa hanyoyin safarar kayayyakin soji da hanyoyin da suka haɗa Ethiopia ko Habasha da Sudan ta Kudu.

5eac08198a8ad4bd4f0f5c20527ac26c7c7baa0f657d5bd7c8721f97559d8b00

8 Jul, 2026

Rasha na son ƙarfafa alaƙa da Ƙawancen Ƙasashen Sahel (AES) – Lavrov

“Muna da fahimta iri ɗaya kan buƙatar gina tsarin duniya na adalci mai rassa da yawa, da kuma haɗin gwiwarmu wajen yaƙi da dabarun sabon mulkin mallaka, waɗanda har yanzu suke tare da ƙawayenmu na Yammacin duniya,” in ji Lavrov.

68ca8788f356c2c8da0a290bce21820ad84cea7bf2a36d41dbac3dddc6e8d593 main

8 Jul, 2026

Jami’an tsaro a Afirka ta Kudu sun kama masu haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba fiye da 200

Ana zargin mutanen da hannu a hakar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a ƙasar, kamar yadda rundunar ‘yansandan ta bayyana a wani babban aikin haɗin gwiwa da sojoji kan yaƙi da laifuka.

2026 04 01t113010z 928342401 rc28gkaj4s5z rtrmadp 3 safrica politics army

7 Jul, 2026

Jami’an leken asiri sun lalata yunƙurin ‘yan ta’addan Daesh na kai hari a garuruwan Morroco bakwai

Jami’an tsaro sun gano tukwanen iskar gas, wasu cike da kusoshi da wayoyin fashewa.

3c600fbee55759b604664a491caecf7347dcf697d993e1d9abe14ade863310bb

5 Jul, 2026

Nijeriya ta ce an kashe mutum biyu ‘yan ƙasarta a zanga-zangar ƙin jinin baƙi a Afirka ta Kudu

Nijeriya ta ce an kashe ‘yan ƙasarta biyu a watan Yunin da ya gabata a Afirka ta Kudu a zanga-zangar ƙin jinin baƙi wadda ake yi domin adawa da zaman baƙi a ƙasar.

2026 07 01t105513z 2 lynxmpem602ih rtroptp 3 safrica xenophobia main 1

3 Jul, 2026

Rikicin diflomasiyya ya kaure tsakanin Ghana da Afirka ta Kudu kan mutuwar ɗan Ghana

Ghana ta ce ta gabatar da ƙorafi ga Ƙungiyar Tarayyar Afirka AU kan kashe wani ɗan ƙasarta a Afirka ta Kudu inda duka ƙasashen biyu suke bayyana ra’ayoyi daban-daban kan yadda aka kashe mutumin.

6a810a7bf98917ba21db146fa66166f8e23844b5fd0215a913256a3b18f056a3

3 Jul, 2026

Burkina Faso, Mali da Nijar sun gabatar da sanarwar ficewa daga ICC, in ji kotun

A watan Satumban 2025 ne ƙasashen Afirka ta Yamma uku suka sanar cewa za su fice daga kotun ICC, bayan sun yi zargin cewa manyan ƙasashe suna amfani da ita wajen “danniya da mulkin mallaka na zamani.”

c9f115dc8b5caa1443c76421ff51ad426e9fbfce885d1e8a4edb8962664dab02 main

2 Jul, 2026

Sojojin Mali sun raka motocin dakon mai da abinci 940 zuwa Bamako saboda fargabar harin ta’addanci

Hukumomin soji sun ce ayarin rakiyar wani ɓangare ne ayyukan tsare hanyoyin sufurin Mali da kare fararen hula da kuma kaikomin kasuwanci.

c42543fb136f98416a86b759083531ad3e1c9142d5fd503006e16fb505852811

2 Jul, 2026

Sojojin Burkina Faso sun ce sun kashe ‘yanta’adda fiye da 400 a wani hari da suka daƙile

Gwamnatin Burkina Faso ta zargi Faransa da ɗaukar nauyin ‘yanta’addan inda ta ce ‘yanta’addan sun kai mata harin ne kwana guda bayan ta sanar da yanke duk wata hulɗa ta diflomasiyya da Faransa.

dc7ad5fa 5015 453a 9bf5 1829938553ce 1775723551974

1 Jul, 2026

MDD ta yi gargaɗin cewa cutar Ebola na iya jefa kusan mutane miliyan 1 cikin talauci a DRC

Ɓarkewar cutar Ebola na iya sanya Afirka kashe kusan dala biliyan 3.6 tare da barazana ga mutane fiye 300,000, a cewar wakilin UNDP, Damien Mama.

2026 06 16t205953z 1446434402 rc2oula3s616 rtrmadp 3 health ebola congo
Ana lodawa...