13 May, 2025

Afirka ta Kudu za ta dukaka kara kan wanke fasto dan Nijeriya daga zargin fyade

An wanke Fasto ɗan Nijeriya, Timothy Omotoso daga zargin aikata fyaɗe bayan da mai shri’a ya gano cewa masu gabatar da ƙara sun yi kusukure wajen shigar da ƙarar.

gettyimages 2207825300

13 May, 2025

Shugaban Ghana nemi kasashen Afirka su tsayar da manufa daya gabanin taron G20

“Idan Afirka ta haɗa kai bisa manufa ɗaya, za ta iya rinjayar ƙalubalen basussukanta tare da samar da ci-gaba ga jikokinmu na Afirka da za su zo nan gaba,” in ji Shugaba John Mahama.

president john mahama

11 May, 2025

Aljeriya ta kori jami’an leƙen asirin Faransa biyu daga ƙasarta kan kama su da fasfon bogi

Tashar talabijin ta Aljeriya ta ruwaito cewa mutanen biyu suna aiki ne ƙarƙashin Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida ta Faransa, a sashen Tsaron Cikin Gida, kuma sun “gaza bin ƙa’idojin doka” wajen shiga kasar Aljeriya.

9ea0a6b7 9845 4176 bb3b fbf638b3798d main 1 2 3 4

11 May, 2025

Ambaliyar ruwa ta kashe mutum 62 a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo

Ruwan saman da aka rinƙa sheƙawa ya ƙara wa ambaliyar ƙarfi, inda ruwan ya shafe gidaje da kuma katse hanyoyin sadarwa.

2025 04 08t195240z 340897207 rc2xsda7peln rtrmadp 3 congo flooding

11 May, 2025

Gwamnatin Nijar ta haramta fitar da dabbobi daga ƙasar gabanin Sallar Layya

Gwamnatin ta Nijar ta haramta fitar da shanu da raguna da awaki da raƙuma gabannin Babbar Sallah domin daƙile irin yadda farashinsu ke tashin gwauron zabi.

1746954051414 oc570f 2023 06 27t170409z 1481457743 rc2 ds rtrmadp 3 religion eid somalia

9 May, 2025

Yakin Sudan: Jiragen yaki marasa matuka sun yi luguden wuta a Port Sudan

Sabbin hare-haren sun sanya tsoron samun karancin man fetur da tabarbarewar rikicin jinkai.

port 20sudan

8 May, 2025

Rikici a Sudan ta Kudu ya hana kai kayan agaji ga yara 60,000 da ke fama da tsananin yunwa

A tsakiyar watan Afrilu, an tilasta wasu jiragen ruwa dauke da tan 1,000 na abinci da kuma sauran kayan abinci masu gina jiki da suka nufi jihar Upper Nile koma wa saboda rashin tsaro, in ji WFP da UNICEF.

2025 05 08t101230z 1500212201 rc2ci8agba5a rtrmadp 3 southsudan aid

8 May, 2025

Mayaƙan RSF sun ƙaddamar da sabbin hare-hare a gabashi da kudancin Sudan

RSF ta kai sabbin hare-haren ne a babban sansanin sojin ruwa da ke wajen Port Sudan, da kuma wasu daga cikin defo-defo na fetur a kudancin birnin Kosti, kamar yadda wata majiyar soji da ta buƙaci a sakaya sunanta ta bayyana.

2025 05 06t142532z 1011591175 rc2 cea35prx rtrmadp 3 sudan politics

7 May, 2025

Tawagar IMF ta gana da Firaministan Nijar game da garambawul kan tattalin arzikin ƙasar

“Nijar za ta iya dogaro kan IMF saboda muna da dangantaka mai kyau, musamman ta  ɓangaren samar da rance da kuma juriya na ɗorewa [na lamurra],” in ji jami’in na IMF.

Tiani

6 May, 2025

Sudan ta yanke alaƙar diflomasiyya da ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa

Gwamnatin sojojin Sudan ta yanke alaƙar diflomasiyya da Lamuran ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, tana bayyana kasar a matsayin “mai yin katsalandan.”

2023 08 27t170711z 1231249853 rc2 w2akxgal rtrmadp 3 sudan politics main
Ana lodawa...