Duniya

2026 05 20t093616z 1003815674 rc2xcla4zu4m rtrmadp 3 nato diplomacy rutte

NATO za ta bayyana biliyoyin daloli a wasu sabbin kwangilolin tsaro a taron Ankara

Babban jami’in na NATO ya ce taron na Ankara ya “fi muhimmanci ” kan taron da aka yi a shekarar da ta gabata a Hague.

An ɗaure ‘yan Nijeriya sha biyu a Jamus saboda ‘zamba ta hanyar soyayya’

Wata kotun Jamus ta ɗaure ‘yan Nijeriya 12 saboda hannu a abin da aka kira “zamba ta hanyar soyayya” da almundahanar kuɗaɗe.

Venezuela ta ayyana dokar ta-ɓaci bayan tagwayen girgizar ƙasa, ana fargabar dubbai sun mutu

Girgizar ƙasar biyu sun haddasa lalata ababuwa da dama da lalacewar ababen more rayuwa inda kuma aka sanar da yiwuwar guguwar tsunami tare da ba da taimakon gaggawa a faɗin ƙasar da ma tayin ba da taimakon daga ƙetare.

Twagwayen girgizar ƙasa masu ƙarfi sun afka wa Venezuela, an ba da rahoton ɓarna da yawa

Girgizar ƙasa biyu masu ƙarfi sun afka wa gaɓar ruwan Venezuela a jere, sun rusa gidaje, da haifar da gagarumin ta’adi da kuma sa mutane fitowa tituna cikin ruɗani, yayin da ake ƙara fargabar yiwuwar samun mutanen da lamarin ya shafa.

Afirka

feee88b62f7f09b726e3fdf4e3b51d110d43786b08a4b900368c759fdc6c1d3f

Burkina Faso ta kawo ƙarshen dangantakar diflomasiyya da Faransa

Burkina Faso tace matakin ya fara aiki daga ranar 26 ga watan Yuni, kuma ya biyo bayan nazari kan duk wata dangantaka da birnin Paris.

Manyan jami’an AES na tattaunawa a Ouagadougou gabannin tattaunawar ƙungiyar da ECOWAS

Ana sa ran mahalarta taron za su mayar da hankali kan samar da wani daftari na musamman wanda zai zama jagora ga ƙungiyar AES wajen tattaunawa da ECOWAS kan muhimman batutuwan yankin.

Nijeriya da ƙasashe 4 sun ƙaddamar da sabuwar hukuma kan hanyar Abidjan zuwa Lagos ta $16bn

Aikin wani ɓangare ne na ƙoƙarin yankin na faɗaɗa haɗin kai na tattalin arziki da kuma inganta haɗe abubuwa more rayuwa a fadin Yammacin Afirka

Nijar ta gabatar da takardar ficewa daga Kotun Kasa da Kasa ta Hukunta Manyan Laifuka, ICC

A cikin wata sanarwa da aka aiko wa AFP a ranar Talata, ICC ta ce ta karɓi “takardar ficewa” ranar 18 ga Yuni daga Nijar, da Janar Abdourahamane Tiani ke jagoranta.