Duniya

3dc87a5c f303 44c5 8a68 e79f221bf58e 1784551409032

Sabon Firaministan Birtaniya Burnham ya yi alƙawarin rage tsadar rayuwa da aiwatar da shirin gyaran

Da yake jawabi a wajen ofishin Firaminista da ke 10 Downing Street a ranar Litinin, Burnham ya ce: “Birtaniya na bukatar ta nuna wa duniya cewa za ta iya dawo da kwanciyar hankalinta da zaman lafiyarta.”

Netanyahu ya fusata Trump bayan ya caccaki shirin Amurka na sayar wa Turkiyya F-35: Rahoto

Rahoton, wanda ya ambato jami’an Fadar White House guda biyu, ya ce Trump ya fusata matuƙa bayan Netanyahu ya soki yiwuwar sayar da jiragen a wata hira da ya yi da Fox News, jim kaɗan kafin shugaban Amurka ya tafi Ankara domin halartar taron NATO.

Ana fargabar mutuwar ‘yan ƙabilar Rohingya fiye da 500 bayan kifewar jiragen ruwa a gaɓar Myanmar

Jirgin ruwa na farko yana ɗauke da kusan mutane 250 ya ɓace ba tare da an sake jin duriyarsa ba jim kaɗan bayan ya tashi sannan jirgi na biyu yana ɗauke da kusan mutum 280 wanda ake fargabar ya nutse a a gabar Tekun Ayeyarwady.

Masu ceton dabbobi na taimaka wa tsuntsaye tsira daga bazara mai zafi

Ƙaruwar yanayin zafi a Pakistan na yin mummunar illa ga namun daji, inda cibiyar ceton dabbobin daji ta Islamabad ke karɓar ƙarin tsuntsaye masu fama da rashin ruwa da tsananin zafin rana, yayin da matsalar sauyin yanayi ke jawo zafi mai tsanani.

Afirka

2f402671 dcef 4c41 9938 721aa3ed2070 1778498630404

Shugaban Senegal Faye ya zama sabon shugaban Ƙungiyar ECOWAS

Faye ya karɓi ragamar jagorancin ECOWAS daga Shugaban Saliyo, Julius Maada Bio, wanda ya riƙe wannan muƙami.

‘Yanta’adda sun kashe sojojin Nijar 16 a harin kwanton-ɓauna a kusa da iyakar Mali da Burkina Faso

An yi wa sojojin kwanton-ɓauna ne a lokacin da suke gudanar da wata tafiya ta aiki inda aka kashe sojoji 16 sannan aka jikkata 23, ciki har da tara da suka samu mummunan rauni.

Dimokraɗiyyar Afirka: Ana zaɓen shugaban ƙasa a Sao Tome and Principe

Masharhanta sun bayyana tsibirin mai mutane 200,000 a matsayin abin koyi na dimokraɗiyya a Afirka.

An kashe gomman sojojin ƙasar Mali a harin kwanton-ɓauna

‘Yan a-ware na ƙabilar Abzinawa a ƙasar Mali sun yi wa wani ayarin sojojin ƙasar kwanton-ɓauna a kusa da Anefis, kwanaki kaɗan bayan sojoji sun sake ƙwace garin na yankin arewa da ke da muhimmanci.