Duniya

Sabon Firaministan Birtaniya Burnham ya yi alƙawarin rage tsadar rayuwa da aiwatar da shirin gyaran
Da yake jawabi a wajen ofishin Firaminista da ke 10 Downing Street a ranar Litinin, Burnham ya ce: “Birtaniya na bukatar ta nuna wa duniya cewa za ta iya dawo da kwanciyar hankalinta da zaman lafiyarta.”
Rahoton, wanda ya ambato jami’an Fadar White House guda biyu, ya ce Trump ya fusata matuƙa bayan Netanyahu ya soki yiwuwar sayar da jiragen a wata hira da ya yi da Fox News, jim kaɗan kafin shugaban Amurka ya tafi Ankara domin halartar taron NATO.
Jirgin ruwa na farko yana ɗauke da kusan mutane 250 ya ɓace ba tare da an sake jin duriyarsa ba jim kaɗan bayan ya tashi sannan jirgi na biyu yana ɗauke da kusan mutum 280 wanda ake fargabar ya nutse a a gabar Tekun Ayeyarwady.
Ƙaruwar yanayin zafi a Pakistan na yin mummunar illa ga namun daji, inda cibiyar ceton dabbobin daji ta Islamabad ke karɓar ƙarin tsuntsaye masu fama da rashin ruwa da tsananin zafin rana, yayin da matsalar sauyin yanayi ke jawo zafi mai tsanani.
Afirka

Shugaban Senegal Faye ya zama sabon shugaban Ƙungiyar ECOWAS
Faye ya karɓi ragamar jagorancin ECOWAS daga Shugaban Saliyo, Julius Maada Bio, wanda ya riƙe wannan muƙami.
An yi wa sojojin kwanton-ɓauna ne a lokacin da suke gudanar da wata tafiya ta aiki inda aka kashe sojoji 16 sannan aka jikkata 23, ciki har da tara da suka samu mummunan rauni.
Masharhanta sun bayyana tsibirin mai mutane 200,000 a matsayin abin koyi na dimokraɗiyya a Afirka.
‘Yan a-ware na ƙabilar Abzinawa a ƙasar Mali sun yi wa wani ayarin sojojin ƙasar kwanton-ɓauna a kusa da Anefis, kwanaki kaɗan bayan sojoji sun sake ƙwace garin na yankin arewa da ke da muhimmanci.
Wasanni















