Duniya

Ƙarancin abinci: Toshe Mashigar Hormuz na barazana ga mutum miliyan 45 a duniya in ji MDD
Ofishin Majalisar Ɗinkin Duniya mai kula da ayyuka ya yi gargaɗin cewa miliyoyin mutane na iya fuskantar yunwa da tsananin ƙarancin abinci idan ba a ba da damar wucewa da taki ta Mashigar Hormuz nan ba da jimawa ba.
Jirgin Pedro Sánchez ya sauka a Ankara saboda matsalar fasaha, amma babu wata barazana ga rayuwa.
Shugabannin kusan kasashe 50 sun taru a Armenia domin tattauna tsaro, hadin kai da zaman lafiya a Turai.
Farashin kayayyaki na tashi yayin da ci gaban tattalin arziki ke raguwa sakamakon rikicin Iran.
Afirka

Ghana za ta kwashe ɗaruruwan ‘yan ƙasarta daga Afirka ta Kudu bayan hare-haren ƙin jinin baƙi
Ma’aikatar harkokin wajen ƙasar Ghana ta ce Shugaba John Dramani Mahama ya amince a kwashe ‘yan ƙasar 300 daga Afirka ta Kudu
Bankin Cigaban Afirka ya amince da fitar da dala miliyan 61 ga Bankin Cigaba na Nijeriya don habaka samun basussuka ga kasuwancin da mata ke yi a Nijeriya, musamman ma ayyukan noma da auran fannonin tattalin arziki da ba a tallafawa a kasar.
Wasu daga cikin masu zanga-zangar na ɗauke da alluna masu rubuce-rubuce, yayin da wasu ke daga jajayen tutoci masu ɗauke da alamomin gurguzu da hotunan wasu mutane.
Sanarwar ta ce wadanda aka ceto yanzu suna cikin koshin lafiya a Ghana, kuma suna taimaka wa hukumomi wajen ci gaba da bincike kan kungiyar safarar mutanen.
Wasanni















