Ousmane Dembele ne gwarzon shekara na gasar Ligue 1 ta Faransa

Bayan nuna bajintar cin ƙwallaye a gasar gida ta Faransa da gasar Zakarun Turai, Ousmane Dembele ya jagoranci PSG wajen lashe kofin Ligue 1 da na French Super Cup.
13 May, 2025
Taiwo Awoniyi: An yi wa dan wasan Nottingham Forest dan asalin Nijeriya tiyata

Ɗan wasan Nottingham Forest, Taiwo Awoniyi ya samu rauni lokacin da ya yi taho-mu-gama da turken raga a wasan da Nottingham Forest ta buga da Leicester ranar Lahadi.
13 May, 2025
Nijeriya ta kai wasan dab da na karshe a gasar U20 ta Afirka, za ta je gasar FIFA U20 ta duniya

Tawagar ƙwallon Nijeriya ta ‘yan ƙasa da shekaru 20 ta doke ta Senegal a wasan kwata-fainal na kofin Afrika na CAF U20 da ke gudana a Masar, inda kuma ta cancanci zuwa gasar duniya ta FIFA U20.
12 May, 2025
Mohamed Salah ya lashe kyautar gwarzon shekara a Ingila karo na 3

Tauraron ɗan wasan Liverpool, Mohamed Salah ya zama gwarzon ɗan wasan shekara a Ingila, wanda Ƙungiyar Marubuta Wasanni ta Ingila ta zaɓa a bana.
9 May, 2025

Lamine Yamal na kaunar buga kwallo a Man U da Liverpool

Arsene Wenger na son a hana Man U ko Tottenham buga Gasar Zakarun Turai

Kofin Afirka na U20: Auwal Ibrahim ya samar wa Nijeriya nasara kan Tunisia a wasan farko

Al-Hilal na neman Ancelotti domin janyo hankalin Vinicius daga Real Madrid

Kofin Copa Del Rey: Real Madrid ta nemi a sauya alkalin da zai busa wasansu da Barcelona
22 Apr, 2025
Lamine Yamal ya lashe kyauta a Laureus Awards
Wannan shirin kuma ya yi murna da wasu manyan masana’antar wasa, da cewa Mondo Duplantis, mai ban mamaki na pole vault na Suwedin, ya samu nasarar zama Masani na Shekara.

22 Apr, 2025
An soke wasannin Serie A ta Italiya saboda mutuwar Fafaroma
An dakatar da buga wasannin ƙwallo a Italiya, wanda ya shafi ƙungiyoyin Juventus, Fiorentina, Lazio, Genoa, Torino, Udinese, Cagliari, da Fiorentina, saboda mutuwar Fafaroma Francis a safiyar Litinin.

21 Apr, 2025
Kotu ta ɗora alhakin mutuwar ɗan wasa kan Nasarawa United da NFF
Mutuwar ɗan wasan Nasarawa United mai suna Chineme Martins, wanda ya yanke jiki yayin wasan gasar ƙungiyoyin Nijeriya, sakacin kulob ne da hukumar ƙwallo ta Nijeriya, in ji kotun ƙasar.

21 Apr, 2025
Klopp ya amince ya tattauna don kama aiki a Real Madrid
Tsohon kocin Liverpool, Jurgen Klopp zai fara tattauna da Real Madrid don maye gurbin Carlo Ancelotti a ƙarshen kakar bana.

21 Apr, 2025
Barcelona ta koka kan haramta wa Mbappe buga wasa ɗaya kacal saboda samun jan kati a makon jiya
Barcelona ta soki hukuncin haramta wa ɗan wasan Real Madrid Kylian Mbappe buga wasa guda kacal, sakamakon samun jan katin a wasan Madrid da Alaves.

21 Apr, 2025
Manchester United ta rage wa ‘yan wasanta albashi, ta fasa yin gwanjon golanta Onana
Yayin da rahotannin ke cewa Manchester United ta fasa yin gwanjon mai tsaron gidanta Andre Onana, a yanzu ta rage wa ‘yan wasanta albashi da kashi 25 cikin 100.

21 Apr, 2025
Christian Chukwu: Hukumar kwallon Nijeriya ta musanta cewa tsohon kocin ya rasu da bashinta
Hukumar ƙwallon ƙafa ta Nijeriya, NFF ta musanta cewa tsohon kocin Super Eagles da ya rasu yana bin hukumar bashin kuɗaɗe.
