24 Sep, 2025

Birtaniya, Australia da Canada sun amince da Falasɗinu a matsayin ƙasa gabanin babban taron MDD

Ƙasashen Birtaniya, Canada, da Australiya a ranar Lahadi sun sanar da amincewarsu da Falasɗinu a matsayin ƙasa, inda suka shiga cikin jerin ƙasashen Yamma da ke goyon bayan samun ‘yancin Falasɗinu yayin da yaƙin Gaza ke ci gaba.

2025 09 16t075358z 759948537 rc2usgahprku rtrmadp 3 britain hillsborough

24 Sep, 2025

Hamas ta saki ‘hotunan bankwana’ na ‘yan Isra’ila 47 da take riƙe da su

Kungiyar Hamas wadda ta koka dangane da taurin-kai irin na Netanyahu ta ce makomar mutanen 47 ta danganta ne da irin matakin da shugabannin siyasa na Isra’ila suka ɗauka.

3e63b3f28df545aff0f6558f0320da5df2002d8607d221eb1e1bf5c37905f62c

17 Sep, 2025

Sarkin Qatar da Rubio sun tattauna kan harin Isra’ila a Doha da Gaza

Babban jami’in diflomasiyyar Amurka ya sake jaddada taimakon Amurka kan tsaro da kiyaye ‘yancin Qatar.

2025 09 16t082415z 1722678733 rc2wsgas4oe6 rtrmadp 3 israel palestinians usa rubio

16 Sep, 2025

Shugabannin Musulmi sun yi kira a ɗauki mataki kan harin ‘wulaƙancin’ Isra’ila da ajandar mamaya

Manyan yara na Falasṭin suna mutuwa kafin su kai shekara ɗaya a ƙarƙashin ƙarƙashin Isra’ila.

d534f7d9a489addae45eb35bdecd3ab75b1365ea24248c442bee8fa03262de3f

15 Sep, 2025

Fiye da sojojin Isra’ila 20,000 ne suka jikkata a yakin Gaza, rabinsu na fama da matsalar ƙwaƙwalwa

An bayyana cewa an yanke wa sojoji 99 gaɓobi inda wasunsu ke da hannaye da ƙafafuwan roba, 16 sun samu shanyewar rabin jiki, 56 na fama da ƙaramar naƙasa sannan wasu 24 sun zama cikakkun naƙasassu.

8dcd416cd4c3f601be64a1ec287e8a87f8a58435bbbd67eedd33e9b0821722e7

11 Sep, 2025

‘Tantirai maƙiya Musulunci’ ke kula da rabon agaji a Gaza a halin yanzu: UNRWA

Shugaban UNRWA ta Majalisar Ɗinkin Duniya ya koka kan yadda wata ƙungiya da Isra’ila ta kafa sannan take samun goyon bayan Amurka ta karɓi ragamar jagorancin rabon tallafi a Gaza.

2025 05 28t095103z 1604105569 rc20qea2y2x7 rtrmadp 3 israel palestinians unrwa japan

10 Sep, 2025

Ƙasashen Afirka sun yi Allah wadai da yadda Isra’ila ta keta alfarmar ‘yancin kan Qatar

Shugaban Ƙungiyar Tarayyar Afirka (AUC) ya yi gargaɗin cewa harin na iya barazana ga yanayi mai raunin da ake ciki a gabas Ta Tsakiya.

cdfc4673dc2f546d4de559d6b8e08ed4cbaee768b8104494a09ccefac210885f

9 Sep, 2025

An kai hari kan jirgin ruwan ayarin duniya na Sumud mai zuwa Gaza a Tekun Tunusiya

Jirgin yana cikin ruwan Tunisiya lokacin da wuta ta tashi a cikin jirgin, amma an kashe ta cikin gaggawa, a cewar wani ɗan jaridar AFP da ya isa wurin jim kaɗan bayan an kashe wutar.

4582f754f18ba6018451ec3350461809eb4edb13ed19af6a10eae6e09cbfef3b

9 Sep, 2025

Isra’ila ta kai hari kan shugabannin Hamas da suka taru a Qatar don tattaunawa kan tsagaita wuta

Qatar ta yi Allah-wadai da abin da ta kira harin matsorata da Isra’ila ta kai kan kasarta.

bf350c9d0c4a3fe0f3736bca7d6c1387387ae396d821d3ad85f3545f4d30bf20

9 Sep, 2025

Mutum biyar sun mutu a hare-haren da aka kai Birnin Ƙudus

Harin ya faru da safe a Ramot Junction kan titin Yigal, inda aka raunata kimanin mutum 15, kamar yadda wata sanarwa ta baya daga MDA ta bayyana.

e6260888d2ef89fea5d7fa42162b5526f4b3f7a0ace0ec6c592764c4c522e94b
Ana lodawa...