Guguwar Ruwan Sama Ta Haddasa Ambaliya a Sansanin Sojin Isra’ila

Wata mummunar guguwa da ruwan sama mai ƙarfi ta janyo ambaliya a wani sansanin sojin Isra’ila a tsakiyar ƙasar, yayin da hukumomi ke gargaɗin tsananin yanayi a yankin.
13 Jan, 2026
Nijeriya da UAE Za Su Kulla Sabuwar Yarjejeniyar Kasuwanci da Zuba Jari

Nijeriya da Hadaddiyar Daular Larabawa na shirin rattaba hannu kan yarjejeniyar tattalin arziki mai faɗi da za ta ƙarfafa kasuwanci, noma, masana’antu da makamashi.
13 Jan, 2026
“Tallafi na Kan Hanya” – Trump Ya Ƙarfafa Masu Zanga-zanga a Iran

A wani rubutu Trump ya ce: “Na soke dukkan ganawar da zan yi da jami’an Iran har sai an daina kai wa masu zanga-zanga hari. Taimako na kan hanyarsa. MIGA!!!”
13 Jan, 2026
Iran: Khamenei ya kwatanta Trump da “Fir’auna”, ya yi hasashen faduwarsa

Jagoran addinin Iran Ayatollah Ali Khamenei ya soki Donald Trump ta hanyar kwatanta shi da Fir’auna, yana cewa kamar tsofaffin azzalumai, shi ma zai fadi.
12 Jan, 2026

Iran Ta Ce A Shirye Take Don Tattaunawa da Amurka, Amma Ta Shirya Fuskantar Yaƙi

Trump na la’akari da martani mai tsauri kan murkushe zanga-zanga a Iran

Saudiyya da UAE Sun Kammala Atisayen Soja na Tekun Gulf Duk da Rikicin Yemen

Hakan Fidan: PKK/YPG Ba Ya Sauya Matsaya Sai Da Ƙarfi

Zanga-zanga Ta Sake Barkewa a Iran Duk da Katse Intanet a Faɗin Ƙasa
10 Jan, 2026
YPG Ta Kwace Asibiti a Aleppo, Ta Kori Ma’aikatan Lafiya
Kungiyar YPG ta kwace wani asibiti a unguwar Sheikh Maqsoud ta Aleppo tare da korar ma’aikatan lafiya, lamarin da ya janyo damuwa kan tsaron fararen hula.

9 Jan, 2026
Faransa, Birtaniya da Jamus sun nuna damuwa kan rikicin Iran
Faransa, Birtaniya da Jamus sun yi Allah-wadai da kashe masu zanga-zanga a Iran tare da kira ga gwamnatin Tehran ta yi haƙuri ta mutunta haƙƙin jama’a.

9 Jan, 2026
Iran: Trump ya wallafa bidiyon da ke cewa masu zanga-zanga sun karɓe Mashhad
Shugaban Amurka Donald Trump ya yada wani bidiyo da ke ikirarin cewa masu zanga-zanga sun karɓe birnin Mashhad a Iran, duk da cewa rahotanni masu zaman kansu ba su tabbatar da hakan ba.

9 Jan, 2026
Syria Ta Sanar da Tsagaita Wuta a Wasu Unguwannin Aleppo
Ma’aikatar Tsaron Syria ta ayyana tsagaita wuta a wasu unguwannin Aleppo domin kawo ƙarshen ayyukan soja da dawo da tsaro.

9 Jan, 2026
An Katse Intanet da Wayoyin Hannu a Faɗin Iran
Iran ta shiga cikakken katsewar intanet da hanyoyin sadarwa bayan zanga-zangar da ta barke sakamakon tabarbarewar tattalin arziki da faɗuwar darajar kuɗin ƙasar.

8 Jan, 2026
Tarayyar Turai Ta Shirya Ziyarar Tarihi Zuwa Damascus Bayan Faduwar Mulkin Assad
Tarayyar Turai za ta kai ziyarar tarihi zuwa Damascus domin ƙarfafa dangantaka da sabbin hukumomin Syria bayan faduwar mulkin Assad.

7 Jan, 2026
Iran Ta Yi Barazanar Mayar da Martani Kan Trump da Netanyahu Kan Tsoma Baki
Zanga-zangar da ta samo asali daga matsin tattalin arziki a Iran ta jawo hankalin kasashen duniya, ciki har da shugabannin Amurka da Isra’ila, lamarin da ya sanya hukumomin tsaro na Iran daukar matakin martani.

6 Jan, 2026
Ministan Harkokin Wajen Isra’ila Ya Ziyarci Somaliland Bayan Amincewar Tel Aviv
Ministan harkokin wajen Isra’ila, Gideon Saar, ya kai ziyara Somaliland makonni kaɗan bayan amincewar Isra’ila da yankin a hukumance.

6 Jan, 2026
“Gaza Ta Kusa Rushewa” — Likitar Maroko Zineb Al-Mazabri Ta Bayyana Halin Ka-ka-Nika Na Lafiya a Yankin
Likitar Maroko Zineb Al-Mazabri ta ce tsarin lafiya a Gaza ya rushe gaba ɗaya, asibitoci sun lalace, kayan aiki sun kare, sannan ma’aikatan lafiya sun kasa rayuwa yadda ya kamata.

2 Jan, 2026
Sojojin Hadaka Na Saudiyya Sun Kai Hari Kan Dakarun STC a Yemen
Hare-haren sun ƙara dagula rikicin siyasa na soja a Yemen, yayin da Saudiyya ke ƙoƙarin tabbatar da iko da tsaro a yankunan da ke fama da girgizar tasirin rikice-rikicen cikin gida.


