Cikin Hotuna: An yi bikin auren gomman Falasɗinawa a Gaza a lokaci guda

Aure 54 ne aka ɗaura a wani biki na mutane da yawa da aka yi cikin ɓaraguzan Khan Younis, wanda Isra’ila ta haddasa.
3 Dec, 2025
Fafaroma Leo ya yi wa mutane a Lebanon nasiha da su kauce wa rarrabuwar kawuna na ƙabilanci da siyasa.

Fafaroma Leo ya yi kira ga al’ummomin Lebanon da su haɗa kai wajen warware rikice-rikicen siyasa da tattalin arziƙi a cikin Misa da daruruwan dubban mutane suka hallara.
2 Dec, 2025
Sojojin Isra’ila sun yi kisa cikin ruwan sanyi a Jenin, Falasɗinawa sun ambace shi laifin yaƙi

Ministan Tsaron Isra’ila mai tsattsauran ra’ayi Ben-Gvir ya fitar da sanarwa yana bayar da “cikakken goyon bayansa” ga sojoji da ‘yan sandan da suka aikata “laifin yakin.”
28 Nov, 2025
Isra’ila ta yi shelar matakin karɓe iko da wani waje mai tarihi a Gaɓar Yamma da Kogin Jordan

Hukumomin Isra’ila suna shirin ƙwace ɓangare mai yawa na Sebastia, wani wuri mai muhimmanci a fannin kimiyyar binciken kayan tarihi a yankin da aka mamaye, kamar yadda wasu takardu suka nuna.
21 Nov, 2025

Turai na shirin horas da ‘yan sandan Falasɗinawa 3,000 bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta Gaza

Sakataren Harkokin Wajen Amurka Rubio na matsa wa UAE lamba domin tsagaita wuta a Sudan

Hare-haren Isra’ila a Gaza sun kashe mutane 91, ciki har da yara 24, duk da tsagaita wuta

Netanyahu ya ba da umarnin a kai ‘hare-hare masu karfi’ kan Gaza

Fiye da tan miliyan 61 na tarkace da baraguzai sun rufe Gaza a shekara biyu na yakin Isra’ila: UNRWA
21 Oct, 2025
Kalaman Trump na lalata cibiyoyin nukiliyar Iran ‘mafarki ne’: Khamenei
Jagoran addinin na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ƙaryata kalaman Shugaban Amurka Donald Trump cewa hare-haren sama na Amurka sun lalata cibiyoyin nukiliyar Irana a watan Yuni.

19 Oct, 2025
Wata ƙungiyar bayar da agaji ta Turkiyya ta ƙaddamar aikin kwashe ɓaraguzai a arewacin Gaza
Wannan shirin, wanda aka fara a ranar Asabar, ya mayar da hankali kan tsaftace muhalli, cire tarkace, da kuma buɗe hanyoyin da aka toshe, inda aka fara aikin a arewacin Gaza, ɗaya daga cikin wuraren da suka fi shan wahala, kamar yadda IHH ta bayyana.

19 Oct, 2025
Sojojin Israila sun buɗe wuta kan wasu manoma Falasɗinawa a yayin da suke girbe zaitun a Gaɓar Yamma
Yayin da manoma Falasɗinawa ke ƙoƙarin girbe bishiyoyin zaitun ɗinsu da kuma kare bishiyoyin, sojojin Isra’ila da kuma Yahudawa ‘yan kama-wurin-zauna na ci gaba da takura musu da hantarar su.

15 Oct, 2025
Mene ne abu na gaba a shirin zaman lafiya na Gaza?
Bayan tsagaita wuta mai rauni tsakanin Isra’ila da Hamas, shirin zaman lafiya mai matakai da dama na nufin kawo ƙarshen yaƙin da kuma sake gina Gaza, idan har za a iya shawo kan manyan kalubale.

15 Oct, 2025
Isra’ila ta sake buɗe mashigar Rafah don bai wa manyan motocin kayan agaji damar shiga Gaza
Isra’ila ta ba da damar ci gaba da ba da agaji ta hanyar bude mashigar Rafah bayan ta karɓi gawarwakin mutum hudu da aka yi garkuwa da su, yayin da hukumomi suka yi gargadin cewa ‘yan gudun hijirar Gaza na fuskantar matsalar yunwa da jinkirta agaji.

14 Oct, 2025
Turkiyya, Masar, Qatar da Amurka sun sa hannu kan takardar yarjejeniyar tsagaita wuta ta Gaza
An rattaba hannu kan wannan takarda ne a ranar Litinin yayin wani taron kasa da kasa da Masar ta shirya a wurin shakatawa na Bahar Maliya a Sharm el-Sheikh kan yarjejeniyar.

14 Oct, 2025
Dauwamammen zaman lafiya zai samu ne kawai ta hanyar kafa ƙasashe biyu, Erdogan ya faɗa wa Starmer
Shugaban Kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya gana da shugabannin duniya a yayin ziyarar da ya kai Masar don halartar taron kasa da kasa kan shirin zaman lafiya a Gaza.

13 Oct, 2025
Sojojin Hamas sun kashe mutum 32 cikin ‘gungun’ da ke sace kayan agaji a Gaza
Kungiyar gwagwarmayar Hamas ta samu sahhalewar Shugaban Amurka Donald Trump kan ta ci gaba da aikin kula da tsaron cikin gida “don dakatar da matsalar”.

13 Oct, 2025
Hamas ta kammala sakin ‘yan Isra’ila 20 da ta tsare a matakin farko na yarjejeniyar tsagaita-wuta
An miƙa rukuni na biyu na fursunonin Isra’ila 13 ga ƙungiyar Red Cross, bayan sakin guda bakwai na farko a ranar Litinin.

12 Oct, 2025
Wani bidiyo ya nuna yadda Isra’ila ke cin zarafin fursunonin Falasɗinawa gabanin sakin su
Bidiyon ya nuna an ɗaure hannayensu a bayansu, an rufe musu idanu, kuma an tilasta musu tafiya kan layi suna sunkuyar da kawunansu, yayin da sojojin Isra’ila da ‘yan sanda suka kewaye su.


