Duniya

2026 01 12t095541z 1187284664 rc2lzia2a552 rtrmadp 3 myanmar rohingya world court

Jamus Ta Janye Goyon Bayan Isra’ila a Shari’ar ICJ

Jamus ta janye goyon bayanta ga Isra’ila a shari’ar ICJ, tana mai mai da hankali kan zargin da ake yi mata a wata kara daban.

China Ta Harba Sabbin Tauraron Dan Adam Daga Teku

China ta harba sabbin tauraron dan adam daga teku ta amfani da rokar Smart Dragon-3 domin fadada ayyukanta a sararin samaniya.

Trump: Amurka na duba yiwuwar ‘kammala’ hare-haren soji kan Iran

Trump ya ce sauran ƙasashe da ke amfanin da Mashigin Hormuz ne suka kamata su ba shi kariya, ba Amurka ba.

Kasashen Turai, Birtaniya da Japan sun shirya kare mashigar Hormuz

Kasashen Turai, Birtaniya da Japan sun nuna shirin kare mashigar Hormuz tare da yin kira ga Iran da ta dakatar da tashin hankali domin kare tsaron duniya da kasuwar mai.

Afirka

0b3fc45b657cd70aa5e1a9b3b23ae8c8504a54cb6086bc686cb07073a7983e64 1

Kongo Ta Fara Bincike Bayan Kama Dala Miliyan a Filin Jirgin Sama

Kongo ta fara bincike bayan kama makudan kudade a filin jirgi, a kokarin dakile laifukan kudi.

An Gano Gawawwakin Ma’aikatan Ma’adanai 5 Bayan Mummunan Hatsari a Afirka ta Kudu

An gano gawawwakin ma’aikata 5 da suka makale a ma’adinan Kimberley bayan mummunan kwararar laka.

Manyan Kungiyoyin Masar Sun Fice daga CAF Champions League

Kungiyoyin Pyramids da Al Ahly na Masar sun fice daga CAF Champions League bayan shan kashi a gida.

Gueye Ya Ce Senegal Ta Cancanci Kofin AFCON Duk da Rikicin Sakamako

Idrissa Gueye ya ce Senegal ce ta cancanci kofin AFCON duk da CAF ta bai wa Morocco nasara bayan rikicin wasan karshe.