Duniya

India ta kama ‘yan ƙasarta 11 bisa zargin yi wa Pakistan leken asiri
Kamen na zuwa ne bayan an samu tashin hankali mafi muni tsakanin maƙwabtan masu hamayya tun rikicin da suka yi kai-tsaye a shekarar 1999.
Sakamakon yanayin inda kasar ta ke, ana yawan samun walkiya akai-akai inda a bara ta kashe kusan mutane 300.
Bayan sanarwar da Shugaban Amurka ya bayar, India da Pakistan sun tabbatar da cim ma yarjejeniya domin tsagaita wuta a daidai lokacin da ƙasashen maƙwabta ke ci gaba da kai wa juna hari.
Pakistan ta sanar da ƙaddamar da harin ramuwar gayya kan India wanda ta yi wa laƙabi da Operation Bunyan-un-Marsoos, domin mayar da martani kan hare-hare na makamai masu linzami da take kai mata.
Afirka

An yi wa shafin rundunar ‘yan sandan Tanzania kutse an sanar da mutuwar Shugabar Ƙasa Samia
‘Yan sandan sun ce “labarin ƙaryar”, wanda tuni aka cire shi daga shafin nasu, wasu masu kutse ne suka wallafa shi tun farko.
Minsitan cikin gida na Libya ya ce an gano gawawwakin ne a wajen adana gawawwaki a wata mutuware a Asibitin Abu salim a birnin Tarabulus
Shugaban Majalisar Tsaron Sudan, Janar Abdel Fattah al-Burhan, ya naɗa Kamil El-Tayib Idris, wani tsohon jami’in Majalisar Dinkin Duniya, a matsayin Firaministan Sudan.
Rikicin dai ya samo asali ne tun a shekarar 1900, lokacin da ƙasashen Faransa da Sifaniya da suka yi mulkin mallaka suka rattaba hannu kan wata yarjejeniya a birnin Pariskan da nufin samar da iyakokin ƙasashen biyu.
Wasanni