21459239 0 112 1080 608 main
49064cef ffea 4c7a bcc1 dfc6623696a8
2025 05 19t001341z 1916821395 mt1usatoday26220879 rtrmadp 3 mls orlando city at inter miami cf
2022 04 15t153404z 1313438750 rc2qnt9xa8kt rtrmadp 3 usa tanzania 1

Duniya

1747723008083 r2n7e8 000 47bh6wj

India ta kama ‘yan ƙasarta 11 bisa zargin yi wa Pakistan leken asiri

Kamen na zuwa ne bayan an samu tashin hankali mafi muni tsakanin maƙwabtan masu hamayya tun rikicin da suka yi kai-tsaye a shekarar 1999.

                                   
Walƙiya ta kashe aƙalla mutane 13 a Bangladesh

Sakamakon yanayin inda kasar ta ke, ana yawan samun walkiya akai-akai inda a bara ta kashe kusan mutane 300.

Indiya da Pakistan sun tabbatar da cim ma yarjejeniyar tsagaita wuta

Bayan sanarwar da Shugaban Amurka ya bayar, India da Pakistan sun tabbatar da cim ma yarjejeniya domin tsagaita wuta a daidai lokacin da ƙasashen maƙwabta ke ci gaba da kai wa juna hari.

Operation Bunyan-un-Marsoos: Ƙarin bayani kan harin ramuwar gayya da Pakistan ta ƙaddamar kan India

Pakistan ta sanar da ƙaddamar da harin ramuwar gayya kan India wanda ta yi wa laƙabi da Operation Bunyan-un-Marsoos, domin mayar da martani kan hare-hare na makamai masu linzami da take kai mata.

Afirka

2022 04 15t153404z 1313438750 rc2qnt9xa8kt rtrmadp 3 usa tanzania 1

An yi wa shafin rundunar ‘yan sandan Tanzania kutse an sanar da mutuwar Shugabar Ƙasa Samia

‘Yan sandan sun ce “labarin ƙaryar”, wanda tuni aka cire shi daga shafin nasu, wasu masu kutse ne suka wallafa shi tun farko.

                                   
An samu akalla gawawwaki 58 da ba a tantance su ba a wani asibiti a Libya

Minsitan cikin gida na Libya ya ce an gano gawawwakin ne a wajen adana gawawwaki a wata mutuware a Asibitin Abu salim a birnin Tarabulus

Shugaban soji na Sudan, Burhan ya naɗa sabon firaministan ƙasar

Shugaban Majalisar Tsaron Sudan, Janar Abdel Fattah al-Burhan, ya naɗa Kamil El-Tayib Idris, wani tsohon jami’in Majalisar Dinkin Duniya, a matsayin Firaministan Sudan.

Kotun MDD za ta yanke hukunci kan rikicin Gabon da Equatorial Guinea kan yankuna masu arzikin mai

Rikicin dai ya samo asali ne tun a shekarar 1900, lokacin da ƙasashen Faransa da Sifaniya da suka yi mulkin mallaka suka rattaba hannu kan wata yarjejeniya a birnin Pariskan da nufin samar da iyakokin ƙasashen biyu.