Duniya

China ta zartar da hukuncin kisa kan tsohon ma’aikacin banki kan karɓar cin hancin dala miliyan 156
An samu Bai Tianhui, babban jami’i na kamfanin China Huarong International Holdings (CHIH), da laifin karbar kudi fiye da dala miliyan 156 a lokacin da yake ba da gyaran abubuwa a cikin sarrafa da kuma samarwa na ayyuka tsakanin 2014 da 2018.
Gwamnatin Venezuela ta bayyana ‘‘barazanar mulkin mallaka’’ da kuma ayyukan sojojin Amurka na baya-bayan nan a yankin Caribbean a matsayin dalilanta na fadada rundunonin sojin ƙasar.
Ziyarar Putin tana nuna cewa India da Rasha na ƙoƙarin ƙarfafa hulɗarsu duk da matsin lamba, yayin da kowanne bangare ke neman ci gaba ba tare da rasa muhimman kawaye ba.
Tattaunawar diplomasiya na ƙaruwa amma manyan sabani tsakanin kasashen na ci gaba da hana a samu matsaya guda.
Afirka

Mutum fiye da 1,000 sun tsere daga Kordofan na Sudan cikin kwana biyu yayin da yaƙi ya ƙazanta: IOM
Tserewar da mutane suke ci gaba da yi na faruwa ne a yayin da gumurzu ke ƙara yin ƙamari tsakanin sojojin Sudan da dakarun RSF.
Ghana ta ce an tsare matafiya bakwai ‘yan Ghana ba tare da wani dalili ba bayan isarsu Tel Aviv ranar Lahadi. Daga cikinsu akwai mambobi hudu na tawagar ‘yanmajalisa da suka halarci taron shekara-shekara na tsaron intanet na kasa da kasa.
Daga cikin mamatan akwai matukin jirgi na soja Omran Mirghani, in ji ɗan’uwansa, shahararren ɗanjarida na Sudan Osman Mirghani, wanda ya nuna alhininsa a shafukan sada zumunta.
Sanarwar ECOWAS na zuwa ne bayan yunƙurin juyin mulki da sojoji suka yi a ƙarshen makon jiya a Jamhuriyar Benin, wanda ya biyo bayan wani juyin mulkin da aka yi a Guinea-Bissau.
Wasanni














