Samaila Bagudo: ‘Yan bindiga sun sace Mataimakin Kakakin Majalisar Jihar Kebbi

Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta tabbatar da sace ɗan majalisar inda ta ce ‘yan bindiga ɗauke da makamai sun afka gidan ɗan majalisar da ke Ƙaramar Hukumar Bagudo inda suka sace shi jim kaɗan bayan ya kammala Sallar Isha’i.
1 Nov, 2025
Donald Trump ya ayyana Nijeriya a matsayin ƙasar da ake yi wa Kiristoci kisan gilla

Trump ya ɗauki matakin ne duk kuwa da cewa kwanakin baya mai ba shi shawara kan harkokin Afirka, Mossad Bullos, ya yi watsi da iƙirarin da ke cewa ana yi wa Kiristoci kisan kiyashi a Nijeriya.
1 Nov, 2025
‘Yan sandan Nijeriya sun ceto ‘yan kasashen waje 23 da aka yi garkuwa da su

Samamen ya biyo bayan wani rahoto da aka samu ne cewa an yaudari wasu ‘yan kasashen waje aka shigo da su Nijeriya da nufin za a samar musu ayyuka masu kyau, amma da isowarsu sai aka yi garkuwa da su.
31 Oct, 2025
EFCC ta tilasta wa boka dawo da gidaje da motocin da ya damfari wani mutum a Nijeriya

Kayayyakin sun hada da gidaje guda uku, da motoci na alfarma guda biyu da kuma kudi lakadan har naira miliyan daya da dubu dari daya na kafin alkalami, kamar yadda EFCC ta bayyana a shafinta na X.
31 Oct, 2025

An yi gagarumin garambawul ga rundunar sojojin ƙasa ta Nijeriya

Tinubu ya amince da harajin kashi 15 cikin 100 kan man fetur da gas da ake shigarwa ƙasar

An kashe mutum 2 a Taraba kan shugabancin masallacin Jumma’a

Tinubu ya cire sunayen masu manyan laifuka daga jerin wadanda ya yi wa afuwa

Mutum 170 sun shigar da bukatar neman zama ‘yan Nijeriya – Ministan Harkokin Gida
28 Oct, 2025
Gwamnatin Amurka ta soke bizar Wole Soyinka ta haramta masa shiga kasar
“Ba ni da biza; an haramta min shiga Amurka, Don haka idan kuna son ganina, kun san inda za ku same ni,” in ji Soyinka.

27 Oct, 2025
An lalata wani turken rarraba lantarki na Gombe zuwa Damaturu a Nijeriya – TCN
Kamfanin TCN ɗin ya ce tuni injiniyoyinsa suka isa wurin da lamarin ya faru inda suke aikin sauya sabon turken da dawo da wutar.

25 Oct, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta karɓi ‘yan ƙasar 150 da suka maƙale a birnin Agadez na Nijar
Rukunin mutanen da suka koma ya ƙunshi maza manya 88 da mata manya 32, yara maza 14 da kuma yara mata 16, inda suka koma Nijeriya ƙarƙashin shirin Assisted Voluntary Return — wato shirin nan na taimaka wa masu son komawa ƙasashensu bisa raɗin kansu.

24 Oct, 2025
‘Yan sandan INTERPOL sun kama ‘manyan mambobin ƙungiyoyin ta’addanci’ 11 a Nijeriya
An gudanar da wannan kame ne a wani samame mai laƙabin Operation Catalyst, wani gagarumin aiki da aka tsara domin yakar masu ɗaukar nauyin ta’addanci da sauran ayyukan laifuka masu alaƙa da su a ƙasashe shida na Afirka.

24 Oct, 2025
Shugaba Tinubu ya sauya Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya
Shugaba Bola Tinubu na Nijeriya ya yi wasu manyan sauye-sauye a tsarin shugabancin hafsoshin tsaron Nijeriya da nufin karfafa tsarin tsaron kasar.

23 Oct, 2025
Dakarun Hadin Gwiwa sun yi nasarar kashe ‘yan ta’adda da dama a wurare daban-daban a Nijeriya
Dakarun Nijeirya da ke kai Farmakan HADIN KAI tare a sabon kaimi sun samu nasarakan ‘yan ta’adda a wurare daban-daban da ke yankunan da ake kai farmakan Hadin Gwiwa a ranar 23 ga Oktoban 2025.

23 Oct, 2025
Dangote na shirin sayar da kashi 10 cikin 100 na hannayen-jarin matatar mansa
Dangote ya ce kamfanin man Nijeriya NNPC zai iya ƙara yawan hannayen-jarinsa a matatar bayan ya rage su zuwa kashi 7.2 cikin 100, amma sai mataki na gaba na haɓaka matatar ya kankama.

23 Oct, 2025
Jihohin Ondo da Kogi sun nemi a kwantar da hankali kan rahoton yiwuwar hare-haren ISWAP
Gwamnatocin sun ce hukumomin tsaro sun fara ɗaukar matakai na daƙile hare-haren da ƙungiyar ta’addancin ta shirya.

22 Oct, 2025
Haɗin kan gwamnonin Jigawa da Kano da Kaduna kan samar wa jihohinsu isasshiyar wutar lantarki
Bayanai sun ce gwamnatocin uku za su kafa wani asusu da za su saka naira biliyan hamsin a kamfanin na (FEA).

22 Oct, 2025
Hatsarin tankar dakon mai ya kashe aƙalla mutum 38 a Jihar Neja ta Nijeriya
Ganau sun ce waɗanda lamarin ya shafa suna kwasar man da ke gudana daga tankar man da ta faɗi ne a lokacin da lamarin ya haddasa gagarumar gobara da ta mamaye mutane.



