11 Dec, 2025

Remi Tinubu ta yi watsi da zargin tsayar da gwamnan Osun daga yin waka a taron nadin sarautarta

A wani saƙo da ta wallafa a shafinta na Facebook a ranar Talata, Remi Tinubu ta ce, ‘‘Masu suka sukan mayar da ƙaramin abu ya zama babba, kuma hakan na haifar da ruɗani a yanayin shugabanci.’’

3b20f6eec5a2d82e5221f1b2ea6e2e63978ed8ca30a0a9d8a8faa6ce336be992 main

9 Dec, 2025

Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da tura sojoji Jamhuriyar Benin

Bayan shugaba Bola Tinubu ya miƙa buƙatar neman amincewar majalisar, a zamanta na ranar Talata Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da tura sojojin wanzar da zaman lafiya zuwa Jamhuriyar Benin.

f4bedbb722c57831ab8956891736abeed8830a797e8b5f808fc7b8578265bb83

9 Dec, 2025

Rundunar sojin saman Nijeriya ta musanta keta sararin samaniyar Burkina Faso

Rundunar sojin saman Nijeriya ta ce jami’anta suna cikin aminci kuma sun sami tarba mai kyau a Burkina Faso, sai dai kuma ƙungiyar AES ta ce duk wani jirgin da ya keta alfarmar sararin samaniyarta za a yi kaca-kaca da shi.

d78f7ac7e26a4473e9fbe7e1cb9b3b5a237bee9852f60e1663be110e29c9225d

9 Dec, 2025

An Saki Wasu Dalibai a Nijeriya, Amma Daruruwan Yara Har Yanzu Na Hannun ‘Yan Bindiga

Bayan sama da makonni biyu a cikin daji, an fara sakin wasu yara, yayin da daruruwan suke ci gaba da fuskantar barazanar rayuwa.

129

9 Dec, 2025

Gwamnatin Jihar Neja ta karɓi ɗalibai 100 na St. Mary’s Catholic School da aka ceto

Ɗaliban na makarantar St. Mary’s Catholic School sun isa gidan gwamnatin Jihar Neja ne a cikin motocin bas da misalin ƙarfe 5:20 na yamma sannan Gwamna Bago da wasu jami’an gwamnatinsa suka tarbe su.

nigeria abductions 68644

8 Dec, 2025

Kotu ta yi watsi da buƙatar Nnamdi Kanu ta a ɗauke shi daga gidan gyaran yari na Sokoto

Mai shari’a James Omotosho na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya ƙi amincewa da buƙatar Nnamdi Kanu, jagoran ƙungiyar IPOB, ta a ɗauke shi daga gidan gyaran hali na Sokoto uzwa Abuja ko kuma Jihar Nasarawa mai maƙwabtaka.

2025 10 27t150914z 902876975 rc2ekhajhufc rtrmadp 3 nigeria biafra

8 Dec, 2025

Shugaba Tinubu ya jinjina wa sojojin Nijeriya kan daƙile juyin mulki a Benin

Bayan buƙatar da gwamnatin Benin ta yi sau biyu, Shugaba Bola Tinubu ya umarci jiragen yaƙin Nijeriya su shiga ƙasar inda suka ƙwace ikon sararin samaniyarta domin daƙile masu iƙirarin juyin mulkin da ke gidan talbijin na ƙasar da wani sansanin soji.

a0c30d1bf54ddcc90e623229654a01dde9ec9b608987c7aec50695c986b13443

8 Dec, 2025

Gwamnatin Nijeriya ta karɓo ɗalibai 100 da aka sace daga St. Mary’s Catholic School a Jihar Neja

‘Yanbindiga sun kai hari a makarantar St. Mary’s Catholic School da ke Papiri a Jihar Neja ne ranar 21 ga watan Nuwamba inda suka sace mutum 315 — ɗalibai 303 da malamai 12.

nigeria school abduction 82674

7 Dec, 2025

Tawagar Majalisar Dokokin Amurka ta isa Nijeriya, ta tattauna da Nuhu Ribadu

Babban Mai Bai wa Shugaban Nijeriya Shawara kan Tsaro, Nuhu Ribadu ya ce tawagar ta je Nijeriya ne domin tattara bayanai bayan tattaunawar diflomasiyya da tawagar Nijeriya ta yi a Washington a kwanakin baya kan zargin tauye haƙƙin addini.

de01544cbfc4e126448593db139f09853e746281b749364545d5946f248edf9c

6 Dec, 2025

Gwamnatin Nijeriya za ta fara rufe wuraren sana’ar POS marasa rajista daga Janairun 2026

Hukumar da ke yi wa Kamfanonin Rajista a Nijeriya ta yi gargaɗi game da masu gudanar da sana’ar POS ba tare da rajista ba inda ta ce daga Janairun 2026, jami’an tsaro za su fara rufe duk wani wurin sana’ar POS maras rajista.

5ab71a7ba8c42f1ad40e8150e709016c369ef360a7847fa81e60a2cfa30d7aea
Ana lodawa...