EFCC ta ƙwato naira biliyan 500 tare da samun mutum 7,000 da laifi cikin shekara biyu — Tinubu

Shugaban ƙasar ya ƙara da cewa gwamnatinsa ba ta saka baki a ayyukan hukumomin yaƙi da cin hanci da rashawa ko ɓangaren shari’a ba, yana mai cewa an bai wa dukkansu biyu damar ayyukansu yadda kundin tsarin mulki ya tanada.
21 Oct, 2025
An kashe jami’ai a harin Boko Haram da sojoji suka daƙile a Jihar Borno

Wata sanarwa da Muƙaddashiyar Daraktar Yaɗa Labarai da Hulɗa da Jama’a ta Rundunar Sojan Nijeriya Laftanal Kanal Appolonia Anele ta fitar a ranar Litinin ta ambaci sunan kwamandan a matsayin Laftanal Kanal Aliyu Paiko.
20 Oct, 2025
Gwamnatin China ta yaba wa Nijeriya kan ceto ‘yan ƙasarta huɗu da aka yi garkuwa da su

Rahotanni sun ce ‘yan bindiga ne suka yi wa masu haƙar ma’adinai na ƙasar China kwanton-ɓauna a hanyar zuwa wani wurin haƙar ma’adinai da ke ƙauyen Saminaka na Jihar Kogi.
20 Oct, 2025
‘Yan Boko Haram sun kashe sojojin Nijeriya a Jihar Borno

Bayanai sun nuna cewa mayaƙan Boko Haram sun kashe kwamandan soji na runduna ta 202 da ƙananan sojoji biyar da ‘yan Civilian Joint Task Force (JTF) guda uku a ƙauyen Kashimiri na ƙaramar hukumar Bama a wani harin kwanton-ɓauna da suka kai musu.
20 Oct, 2025

Wajibi ne ɗalibai su ci Darasin Lissafi a jarrabawar kammala sakandare – Gwamnatin Nijeriya

Rundunar Sojin Nijeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa na yunƙurin yi wa Tinubu juyin mulki

An kashe mutum 17 a yankin Birnin Gwari na Jihar Kaduna sakamakon arangama da ‘yan bindiga

Kotu ta samu ‘yan China da Malaysia 59 da laifin intanet a Nijeriya

Muhimman abubuwan da taron Malaman Musulunci na Nijeriya na Kaduna ya mayar da hankali a kai
16 Oct, 2025
Hukumar Kwastam ta Nijeriya ta kama fatun jakuna da aka yi yunƙurin fasa-ƙaurinsu zuwa China
Hukumar ta kwastam ta kuma ƙwace man fetur da ƙwayoyi da aka yi yunƙurin safarar su a kan iyakar ƙasar da Kamaru.

15 Oct, 2025
Hauhawar farashi a Nijeriya ta ragu da kashi 2.1 a watan Satumba – NBS
Rahoton hukumar ya nuna saukar farashin abinci da kashi 2.34 cikin 100 a watan na Satumba, inda ya koma kashi 19.53 maimakon kashi 21.87 da yake a Agusta.

15 Oct, 2025
Sabon reshen Boko Haram ‘Wulowulo’ na aika-aika a yankin tsakiyar Nijeriya — Gwamnan Nasarawa
Gwamnan jihar Nasarawa ya ce kasancewar sabuwar ƙungiyar ta’addancin zai ta’azzara matsalar tsaro da dama ake fama da ita a yankin arewa maso tsakiyar Nijeriya.

15 Oct, 2025
‘Yan sandan Nijeriya sun kama masu safarar ƙwaya 105 a Jigawa
Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, SP Shi’isu Adam ne ya bayyana haka a lokacin da yake jawabi ga manema labarai ranar Talata a hedkwatar rundunar da ke Dutse, babban birnin jihar.

14 Oct, 2025
Majalisar Dokokin Nijeriya ta ba da shawarar yin manyan zaɓukan ƙasar a watan Nuwamban 2026
Idan har aka amince da wannan shawara, ke nan za a yi manyan zaɓukan Nijeriya wata shida kafin lokacin da aka saba yin su, wato a watan Fabrairu.

13 Oct, 2025
Majalisar Shura ta Kano ta zauna da Malam Lawan Triumph don jin bahasi
Kwamitin Majalisar Shura ta Jihar Kano ta ci gaba da aiki kan ƙorafe-ƙorafen da aka gabatar mata game da wa’azin sanannen malamin Musuluncin, Sheikh Lawan Abubakar Shu’aibu, da aka fi sani da Lawan Triumph.

12 Oct, 2025
ASUU: Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Nijeriya ta shiga yajin aikin gargaɗi
Shugaban ƙungiyar Farfesa Chris Piwuna ne ya sanar da hakan a lokacin wani taron manema labarai da aka gudanar a Jami’ar Abuja, a ranar Lahadi.

11 Oct, 2025
Sojojin Nijeriya sun kashe ‘yan ta’adda tara, sun ceci mutum biyu da aka yi garkuwa da su a Borno
Dakarun Operation Hadin Kai da ke aiki a arewa maso gabashin Nijeriya ne suka samu wannan nasara inda suka kashe ‘yan ta’addan a samame daban daban da suka kai.

10 Oct, 2025
Mutum 26 da ake zargi da garkuwa da mutane sun shiga hannun ‘yan sanda a Kaduna
Kamen ya biyo bayan wasu samamen da jami’an ‘yan sandan da ‘yan sa kai suka kai tsakanin 3 da 5 ga watan Oktoba na shekarar 2025, inda suka mayar da hankali kan ƙungiyoyin da ke aika-aika a ƙananan hukumomin Anchau da Ikara da kuma Makarfi.

10 Oct, 2025
Tinubu ya yi wa Mamman Vatsa, Farouk Lawan da wasu mutum 173 afuwa
Tinubu ya ce ya ɗauki matakin yafe musu ne bayan masu laifin sun nuna nadamarsu da kuma shirinsu na sake komawa cikin al’umma don ci gaba da rayuwa.



