16 Oct, 2025

Hukumar Kwastam ta Nijeriya ta kama fatun jakuna da aka yi yunƙurin fasa-ƙaurinsu zuwa China

Hukumar ta kwastam ta kuma ƙwace man fetur da ƙwayoyi da aka yi yunƙurin safarar su a kan iyakar ƙasar da Kamaru.

887ceb586ed6f3281ce34c4eefcd1bb1e9c42bea85dc3c92e07e5b2ef05acb31

15 Oct, 2025

Hauhawar farashi a Nijeriya ta ragu da kashi 2.1 a watan Satumba – NBS

Rahoton hukumar ya nuna saukar farashin abinci da kashi 2.34 cikin 100 a watan na Satumba, inda ya koma kashi 19.53 maimakon kashi 21.87 da yake a Agusta.

2025 10 15t161118z 274164658 rc2pveaq17ve rtrmadp 3 nigeria inflation

15 Oct, 2025

Sabon reshen Boko Haram ‘Wulowulo’ na aika-aika a yankin tsakiyar Nijeriya — Gwamnan Nasarawa

Gwamnan jihar Nasarawa ya ce kasancewar sabuwar ƙungiyar ta’addancin zai ta’azzara matsalar tsaro da dama ake fama da ita a yankin arewa maso tsakiyar Nijeriya.

488084292 985293927058650 4419841210130090290 n

15 Oct, 2025

‘Yan sandan Nijeriya sun kama masu safarar ƙwaya 105 a Jigawa

Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, SP Shi’isu Adam ne ya bayyana haka a lokacin da yake jawabi ga manema labarai ranar Talata a hedkwatar rundunar da ke Dutse, babban birnin jihar.

gpjve wuaauoqq

14 Oct, 2025

Majalisar Dokokin Nijeriya ta ba da shawarar yin manyan zaɓukan ƙasar a watan Nuwamban 2026

Idan har aka amince da wannan shawara, ke nan za a yi manyan zaɓukan Nijeriya wata shida kafin lokacin da aka saba yin su, wato a watan Fabrairu.

f4bedbb722c57831ab8956891736abeed8830a797e8b5f808fc7b8578265bb83

13 Oct, 2025

Majalisar Shura ta Kano ta zauna da Malam Lawan Triumph don jin bahasi

Kwamitin Majalisar Shura ta Jihar Kano ta ci gaba da aiki kan ƙorafe-ƙorafen da aka gabatar mata game da wa’azin sanannen malamin Musuluncin, Sheikh Lawan Abubakar Shu’aibu, da aka fi sani da Lawan Triumph.

8de47ac878f3dda47367c81cdbca1c38f5bd3f1e91f2399542015ecc734f207c

12 Oct, 2025

ASUU: Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Nijeriya ta shiga yajin aikin gargaɗi

Shugaban ƙungiyar Farfesa Chris Piwuna ne ya sanar da hakan a lokacin wani taron manema labarai da aka gudanar a Jami’ar Abuja, a ranar Lahadi.

1760282921263 7zkqa 54678bbda5a293cf227b1bb9f51df0229c01a7d9c8a58b5af90b45ef62ac6df0

11 Oct, 2025

Sojojin Nijeriya sun kashe ‘yan ta’adda tara, sun ceci mutum biyu da aka yi garkuwa da su a Borno

Dakarun Operation Hadin Kai da ke aiki a arewa maso gabashin Nijeriya ne suka samu wannan nasara inda suka kashe ‘yan ta’addan a samame daban daban da suka kai.

4e5b73e8a7d7bf1e98f1d08fe537e4e2db8fba1cc6f04e7a3684161c23a57999

10 Oct, 2025

Mutum 26 da ake zargi da garkuwa da mutane sun shiga hannun ‘yan sanda a Kaduna

Kamen ya biyo bayan wasu samamen da jami’an ‘yan sandan da ‘yan sa kai suka kai tsakanin 3 da 5 ga watan Oktoba na shekarar 2025, inda suka mayar da hankali kan  ƙungiyoyin da ke aika-aika a ƙananan hukumomin Anchau da Ikara da kuma Makarfi.

ap feb 14 2019 nigeria kidnap ransoms

10 Oct, 2025

Tinubu ya yi wa Mamman Vatsa, Farouk Lawan da wasu mutum 173 afuwa

Tinubu ya ce ya ɗauki matakin yafe musu ne bayan masu laifin sun nuna nadamarsu da kuma shirinsu na sake komawa cikin al’umma don ci gaba da rayuwa.

b9d256f246c2bfca85f18449f607404b8241093c3c042e2dc4668c8dcd565070
Ana lodawa...