24 Sep, 2025

CBN ya ƙaddamar da kamfe kan cewa masu wulaƙanta Naira za su iya fuskantar ɗauri

An fara gangamin wayar da kan ne a kasuwar baje-koli ta kasa da kasa da ke Abuja, inda jami’an CBN suka jaddada bukatar ‘yan Nijeriya su rika mutunta darajar Naira.

b103b587b88c982eb4acf695f6b239d67abf58cdfb533f886834408f631681f9

24 Sep, 2025

An gano ƙarin gawarwakin ‘yan sandan Nijeriya da ‘yan bindiga suka kashe a Benue

Harin da aka kai ranar Juma’a 19 ga watan Satumba rahotanni na zargin cewa makiyaya da ‘yan bindigar da ke kusa da garin ne suka kai.

20509925 0 199 759 427

24 Sep, 2025

Majalisar Wakilan Nijeriya ta ce tana tare da Tinubu ɗari bisa ɗari domin ciwo wa Nijeriya bashi

Ya bai wa ‘yan Nijeriya tabbacin cewa duk wani bashi da za a karɓa a ƙarƙashin gwamnatin Shugaba Tinubu za a karɓe shi cikin gaskiya, ɗorewa, kuma daidai da tsarin bashi na matsakaicin lokaci na Nijeriya da kuma bin ƙa’idojin duniya.

5de8438710fe914b718b838e7641e4c0c736aa7365bd54f087894837083efa1c

24 Sep, 2025

Yadda ‘yan wasu Nijeriya suka yi kashin ƙulli 116 na heroin da hodar ibilis a gaban jami’an NDLEA

Mutumin da ake zargi da safarar hodar ibilis ya ce ya shafe fiye da awa biyu yana ƙoƙarin tura ɗauri tara na hodar ibilis a cikin duburarsa.

45297178c3309e7973358c4aa22d6284beeb66a923f9008b725f9a844fe1ad72

24 Sep, 2025

Gwamnatin Nijeriya ta ƙwace lasisin kamfanonin haƙar ma’adinai 1,263

A jimilla, gwamnatin Nijeriya ƙarƙashin Shugaba Bola Tinubu ta ƙwace lasisin haƙar ma’adinai 3, 794 ciki har da lasisi 619 da aka ƙwace domin gaza biyan haraji na shekara-shekara da kuma 912 da aka ƙwace saboda rashin aiki da su.

db339335bfdef4b21fe05e6cac1bb17367a985771c903d7ac44157c80167dfde main

24 Sep, 2025

Sassa daban-daban na Jihar Kaduna na cikin duhu sakamakon faɗuwar turken dakon lantarki

Faɗuwar ta faru ne sakamakon ruwan sama mai yawa da iska mai karfi, inda kuma ayyukan masu lalata turakun suka bayar da gudunmawa, inda aka gano cewa an cire muhimman sassan turken.

electricity subsidy

24 Sep, 2025

Obasanjo ya musanta neman wa’adi na uku, ya ce da ya ga dama da ya samu

“Ni ba wawa ba ne. Da a ce ina son wa’adi na uku, na san yadda zan yi na nema. Kuma babu wani ɗan Nijeriya, mai rai ko matacce, da zai ce na kira shi na gaya masa ina son wa’adi na uku,” in ji tsohon shugaban ƙasar.

800eed778c0fec4739e44b01e2e846aaba933759c864a33248e24f4cbd8a0986

24 Sep, 2025

Za a ba da tukwuicin N10m don kama mutanen da suka kashe limamin Cocin Katolika a Enugu ta Nijeriya

Wasu ‘yan bindiga ne suka harbe Mr Eya, limamin cocin katolika ta Saint Charles Catholic Church da ke garin Eha-Ndiagu ranar Juma’a a kan hanyar Eha-Alumonah–Eha-Ndiagu da ke ƙaramar hukumar Nsukka.

5c7cf5f6c724193052de79c275d76bc2d89fe5f635926d804c3bff9ec9c9fdf9

24 Sep, 2025

Boko Haram: Sojojin Saman Nijeriya sun kashe ‘yan ta’adda fiye da 25 a Borno da Yobe

Mai magana da yawun Rundunar Sojojin Sama ta Nijeriya, Air Commodore Ehimen Ejodame, ya ce jiragen yaƙinsu sun kai samamen ne ranar 18 ga watan Satumba bayan sun samu bayanan sirri daga sojojin ƙasa.

ac3286a4905eee2c46d81eb23b15cb6a9b89f909670fccd809564d98b9b33e8c

24 Sep, 2025

Dubban ‘yan Nijeriya sun tsere zuwa Kamaru bayan harin ‘yan ta’adda a Jihar Borno

‘Yan ta’addan sun kai hari garuruwa biyu a Jihar Borno waɗanda ke a kusa da iyakar Kamaru, lamarin da ya tilasta wa kimanin fararen hula 5,000 tserewa zuwa ƙasar ta Kamaru.

1a97fd6ed527b74514c04e8e91acfa357cf03c960ae2c06f5cd7b07031dc9b9c
Ana lodawa...