Ƙungiyar PENGASSAN ta bayar da umarni a dakatar da tura wa Matatar Dangote ɗanyen mai da gas

PENGASSAN ta aika da wasiƙa ga manyan kamfanonin da ke haƙo ɗanyen mai irin su Shell da Chevron da su dakatar da duk wani aikin lodin ɗanyen mai da gas da nufin jigilarsa zuwa matatar Dangote.
27 Sep, 2025
Hukumar Alhazan Nijeriya ta fitar da farashin kujerar Aikin Hajjin 2026

Shugaban Hukumar NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman ne ya sanar da farashin bayan rattaba hannu kan wasu yarjejeniyoyi da kamfanonin da ke tafiyar da hidimomin alhazai a ƙasar Saudiyya.
27 Sep, 2025
Matatar Dangote ta musanta rahotannin korar ma’aikata, ta ce sauya fasali take yi

Matatar ta Dangote ta ce ayyukan zagon-ƙasa da ake yi a matatar ne ya sa ya zama dole ta sauya fasalin tsarin ayyukanta.
26 Sep, 2025
Kashim Shettima ya gana da Sakatare-Janar na MDD kan yunkurin Nijeriya na neman kujerar dindindin

Tattaunawar ta kuma shafi sauyin yanayi, da ci gaba mai ɗorewa, da haɗin gwiwar Nijeriya da shirin raya ƙasa na Majalisar Dinkin Duniya.
26 Sep, 2025

Sojojin Nijeriya sun kama masu aikata laifuka fiye da 120 ciki har da masu taimaka w ‘yan ta’adda 26

An yanke wa Sojojin Nijeriya uku hukuncin ɗaurin rai da rai

Tsananin gudu da kura-kuran matuƙi ne suka janyo faduwar jirgin kasan Abuja-Kaduna – NRC

UNGA 80: Abubuwa biyar da Kashim Shettima ya faɗa a zauren MDD

Gwamnatin Nijeriya ta damu kan bidiyon tallan bogi na Tinubu da aka yi da Ƙirƙirarriyar Basira
24 Sep, 2025
CBN ya ƙaddamar da kamfe kan cewa masu wulaƙanta Naira za su iya fuskantar ɗauri
An fara gangamin wayar da kan ne a kasuwar baje-koli ta kasa da kasa da ke Abuja, inda jami’an CBN suka jaddada bukatar ‘yan Nijeriya su rika mutunta darajar Naira.

24 Sep, 2025
An gano ƙarin gawarwakin ‘yan sandan Nijeriya da ‘yan bindiga suka kashe a Benue
Harin da aka kai ranar Juma’a 19 ga watan Satumba rahotanni na zargin cewa makiyaya da ‘yan bindigar da ke kusa da garin ne suka kai.

24 Sep, 2025
Majalisar Wakilan Nijeriya ta ce tana tare da Tinubu ɗari bisa ɗari domin ciwo wa Nijeriya bashi
Ya bai wa ‘yan Nijeriya tabbacin cewa duk wani bashi da za a karɓa a ƙarƙashin gwamnatin Shugaba Tinubu za a karɓe shi cikin gaskiya, ɗorewa, kuma daidai da tsarin bashi na matsakaicin lokaci na Nijeriya da kuma bin ƙa’idojin duniya.

24 Sep, 2025
Yadda ‘yan wasu Nijeriya suka yi kashin ƙulli 116 na heroin da hodar ibilis a gaban jami’an NDLEA
Mutumin da ake zargi da safarar hodar ibilis ya ce ya shafe fiye da awa biyu yana ƙoƙarin tura ɗauri tara na hodar ibilis a cikin duburarsa.

24 Sep, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta ƙwace lasisin kamfanonin haƙar ma’adinai 1,263
A jimilla, gwamnatin Nijeriya ƙarƙashin Shugaba Bola Tinubu ta ƙwace lasisin haƙar ma’adinai 3, 794 ciki har da lasisi 619 da aka ƙwace domin gaza biyan haraji na shekara-shekara da kuma 912 da aka ƙwace saboda rashin aiki da su.

24 Sep, 2025
Sassa daban-daban na Jihar Kaduna na cikin duhu sakamakon faɗuwar turken dakon lantarki
Faɗuwar ta faru ne sakamakon ruwan sama mai yawa da iska mai karfi, inda kuma ayyukan masu lalata turakun suka bayar da gudunmawa, inda aka gano cewa an cire muhimman sassan turken.

24 Sep, 2025
Obasanjo ya musanta neman wa’adi na uku, ya ce da ya ga dama da ya samu
“Ni ba wawa ba ne. Da a ce ina son wa’adi na uku, na san yadda zan yi na nema. Kuma babu wani ɗan Nijeriya, mai rai ko matacce, da zai ce na kira shi na gaya masa ina son wa’adi na uku,” in ji tsohon shugaban ƙasar.

24 Sep, 2025
Za a ba da tukwuicin N10m don kama mutanen da suka kashe limamin Cocin Katolika a Enugu ta Nijeriya
Wasu ‘yan bindiga ne suka harbe Mr Eya, limamin cocin katolika ta Saint Charles Catholic Church da ke garin Eha-Ndiagu ranar Juma’a a kan hanyar Eha-Alumonah–Eha-Ndiagu da ke ƙaramar hukumar Nsukka.

24 Sep, 2025
Boko Haram: Sojojin Saman Nijeriya sun kashe ‘yan ta’adda fiye da 25 a Borno da Yobe
Mai magana da yawun Rundunar Sojojin Sama ta Nijeriya, Air Commodore Ehimen Ejodame, ya ce jiragen yaƙinsu sun kai samamen ne ranar 18 ga watan Satumba bayan sun samu bayanan sirri daga sojojin ƙasa.

24 Sep, 2025
Dubban ‘yan Nijeriya sun tsere zuwa Kamaru bayan harin ‘yan ta’adda a Jihar Borno
‘Yan ta’addan sun kai hari garuruwa biyu a Jihar Borno waɗanda ke a kusa da iyakar Kamaru, lamarin da ya tilasta wa kimanin fararen hula 5,000 tserewa zuwa ƙasar ta Kamaru.



