3 Nov, 2025

Dakarun Nijeriya sun kuɓutar da mutanen da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su Jihar Kogi

Sanarwa ta ce da dakarun sun samu bayanai game da aika-aikar ɓarayin dajin, sai suka nufi inda suke a dajin Achigili da ke Jihar Kogi.

nigeria weapons 03364

2 Nov, 2025

Muna shirin ɗaukar mataki kan Nijeriya – Sakataren Ma’aikatar Yaƙi na Amurka

“Na’am, ranka ya daɗe. Kashe Kiristoci marasa laifi a Nijeriya — da ko’ina — dole ne ya ƙare nan da nan,” in ji Hegseth.

7b304bcb9182ccfd4d7c546a8ceed6b001b824fb562f42a2ffc7b6dcd0dd90f5

2 Nov, 2025

Trump ya umarci Ma’aikatar Yaƙi ta Amurka ta soma shirin yiwuwar kai hari Nijeriya

Trump ya ce muddin gwamnatin Nijeriya ta ci gaba da bari ana kashe Kiristoci, dakarun ƙasarsa za su shiga cikin ƙasar cike da ƙarfin gwiwa domin kawar da ‘yan ta’adda masu kaifin kishin Musulinci.

24bbea0c0acd822c91583a81132f81b6563237a83e70f4531f850b22e0c59086

1 Nov, 2025

Tinubu ya mayar da martani bayan Amurka ta ce ana yi wa Kiristoci kisan gilla a Nijeriya

Shugaban ƙasar ya ce, duk wani bayani da ke nuna cewa Nijeriya ƙasa ce mai fama da tsatsauran ra’ayin addini, ba ya nuna ainihin gaskiyar abin da ke faruwa, kuma ba ya la’akari da ƙoƙarin gwamnati wajen tabbatar da ‘yancin addini da ra’ayi ga kowa.

051f51839311252929710e3fae59b30252a03571ecc54131d5fb763dfbe9cd78

1 Nov, 2025

Gwamnatin Nijeriya ta sake jaddada kudirinta na yaƙi da tsatsauran ra’ayi

Gwamnatin ta yi jaje ga duk wanda ya rasa rayuwarsa sakamakon hare-haren ‘yan ta’adda, tare da yaba wa dakarun sojojin Nijeriya saboda jajircewarsu wajen kare ƙasar daga makiya.

2025 10 01t060925z 1 lynxnpel901cv rtroptp 3 brazil nigeria

1 Nov, 2025

Samaila Bagudo: ‘Yan bindiga sun sace Mataimakin Kakakin Majalisar Jihar Kebbi

Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta tabbatar da sace ɗan majalisar inda ta ce ‘yan bindiga ɗauke da makamai sun afka gidan ɗan majalisar da ke Ƙaramar Hukumar Bagudo inda suka sace shi jim kaɗan bayan ya kammala Sallar Isha’i.

7f53d958def1e8e1445f367f78710d1e4cea194b6739b34c80049d3537ab7e57

1 Nov, 2025

Donald Trump ya ayyana Nijeriya a matsayin ƙasar da ake yi wa Kiristoci kisan gilla

Trump ya ɗauki matakin ne duk kuwa da cewa kwanakin baya mai ba shi shawara kan harkokin Afirka, Mossad Bullos, ya yi watsi da iƙirarin da ke cewa ana yi wa Kiristoci kisan kiyashi a Nijeriya.

2025 10 31t191408z 2 lynxmpel9u10f rtroptp 3 usa trump

31 Oct, 2025

‘Yan sandan Nijeriya sun ceto ‘yan kasashen waje 23 da aka yi garkuwa da su

Samamen ya biyo bayan wani rahoto da aka samu ne cewa an yaudari wasu ‘yan kasashen waje aka shigo da su Nijeriya da nufin za a samar musu ayyuka masu kyau, amma da isowarsu sai aka yi garkuwa da su.

553b3386d002be88fd7dd6cde33d4cba3590cab974627b1810011a7825ad8870

31 Oct, 2025

EFCC ta tilasta wa boka dawo da gidaje da motocin da ya damfari wani mutum a Nijeriya

Kayayyakin sun hada da gidaje guda uku, da motoci na alfarma guda biyu da kuma kudi lakadan har naira miliyan daya da dubu dari daya na kafin alkalami, kamar yadda EFCC ta bayyana a shafinta na X.

2d8eaa46de31e791ca992798ae5f22e3f9c600e54daa9af7dcfba4f26ecc511d

31 Oct, 2025

An yi gagarumin garambawul ga rundunar sojojin ƙasa ta Nijeriya

Mai magana da yawun sojin ƙasa ta Nijeriya, Appolonia Aneke, ce ta sanar da sabbin naɗe-naɗen a wata sanarwa da ta fitar ranar Alhamis.

41349aee143a8ea79383c8d9e1b49d1f77c00a65015442c5f26424c88ffd09b2
Ana lodawa...