An dakatar da shugabannin makarantun sakandare shida daga aiki a Sokoto

Kwamishinan ya kuma ce gwamnati ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba wajen hukunta duk wani jami’in da aka samu da laifi.
24 Sep, 2025
Jihar Ogun ta Nijeriya ta rufe kamfanonin ‘yan China biyar kan tsangwamar jami’an gwamnati

Wata sanarwar da hukumar ta fitar a ranar Alhamis ta ce matsalar ta soma ne a lokacin da tawagar hukumar ta tabbatar da bin dokar ta isa harabar kamfanonin ranar Laraba, kuma ma’aikata suka kai musu farmaki.
24 Sep, 2025
Ma’aikatan FIRS huɗu da na UCP 6 sun rasa rayukansu a gobarar wani babban ofis a Legas

Bidiyon da aka dauka a wajen ya nuna yadda mazauna ofis din ke tsalle suna fadowa saboda tsoro, inda masu kallo ke kai agaji da tsani da katifu don taimaka musu.
18 Sep, 2025
Aƙalla ɗalibai 1,400 aka yi garkuwa da su tun bayan Boko Haram ta sace ‘yan matan Chibok — MDD

“Ana garkuwa da yawancin waɗannan ‘yan matan ne domin neman kuɗin fansa da auren dole da kuma musayar fursunoni,” a cewar Nahla Haidar, shugabar kwamitin Majalisar Ɗinkin Duniya.
18 Sep, 2025

Saudiyya ta saki ‘yan Nijeriya uku da ta tsare bisa zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Gwamnatin Nijeriya ta kai ƙarar Sowore da Meta da X kotu kan cin fuskar Tinubu

Yayin da ake yarjejeniyar zaman lafiya a Katsina: ‘Yan ta’adda sun sace mutum 55 a Zamfara

Hauhawar farashi a Nijeriya ta ragu karo na biyar a jere – NBS

Motocin Dangote na CNG sun fara lodin mai a matatarsa don yin dakonsa kyauta a faɗin Nijeriya
15 Sep, 2025
Mutum 19 ‘yan ɗaukar amarya sun rasu bayan motarsu ta faɗa cikin kogi a Zamfara
Motar ta faɗa cikin a kogin ne a lokacin da take yunƙurin tsallake wata gada da ta karye wadda ke tsakanin ƙauyen Gwalli da garin Gummi a Jihar Zamfara.

12 Sep, 2025
Gwamnatin Jihar Kano ta goyi bayan ƙudurin haramta auren jinsi
Hakan ya fito ne a wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin-Tofa ya fitar bayan taron majalisar zartarwa ta jiha karo na 31.

12 Sep, 2025
Likitoci masu neman ƙwarewa sun tsunduma yajin aiki a faɗin Nijeriya
Matakin ya biyo bayan cikar wa’adin sa’a 24 da ƙungiyar ta bai wa gwamnatin tarayya cewa ta biya bukatunta.

12 Sep, 2025
Babu gudu babu ja da baya kan dakon mai kyauta a Nijeriya— Matatar Dangote
Wata sanarwa da matatar ta fitar ranar Alhamis ta ce ruɓanya farashin gas din ba zai hana ta fara amfani da tankoki 10,000 domin dakon mai kyauta a fadin Nijeriya ba.

12 Sep, 2025
Kotun Nijeriya ta ɗaure shugaban ƙungiyar Ansaru shekara 15 kan ta’addanci
Mahmud Usman ya amsa laifin haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba inda yake amfani da kuɗinsu wajen sayen makamai domin kai hare-haren ta’addanci da yin garkuwa da mutane.

11 Sep, 2025
Mele Kyari: EFCC ta yi wa tsohon shugaban NNPCL tambayoyi
EFCC tana bincike ne kan yadda aka kashe kimanin dala biliyan biyu a gyaran matatun mai na Nijeriya a ƙarƙashin jagorancin Mele Kyari.

11 Sep, 2025
Ghana ta karɓi ‘yan Nijeriya da aka kora daga Amurka – Mahama
Yawancinsu ‘yan Nijeriya ne, yayin da ɗaya daga cikinsu ya kasance ɗan ƙasar Gambiya.

10 Sep, 2025
Gwamnatin Kano ta ƙaddamar da Kwamitin Shura kan harkokin addini da zamantakewa
Majalisar ta ƙunshi mambobi 67 waɗanda aka zaɓo daga faɗin ƙananan hukumomi 44 na jihar Kano.

10 Sep, 2025
NUPENG ta dakatar da yajin aikinta bayan ta ƙulla yarjejeniya da matatar mai ta Dangote
An cim ma yarjejeniyar a wata tattaunawa ta sirri da hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta kira kuma ministan kuɗi da wakilan ƙungiyar ƙwadagon Nijeriya (NLC) suka halarta.

10 Sep, 2025
An haramta amfani da kwale-kwale marasa lasisi a Nijeriya domin inganta tsaro da kare rayuka
Matakin hakan na zuwa ne biyo bayan wasu munanan haɗurran kwale-kwalen ruwa da suka yi sanadiyar rasa rayukan mutane da dama a ‘yan watannin baya-bayan nan a Nijeriya.



