15 Sep, 2025

Mutum 19 ‘yan ɗaukar amarya sun rasu bayan motarsu ta faɗa cikin kogi a Zamfara

Motar ta faɗa cikin a kogin ne a lokacin da take yunƙurin tsallake wata gada da ta karye wadda ke tsakanin ƙauyen Gwalli da garin Gummi a Jihar Zamfara.

f086b33c282eafb02c9575f70dc88aaa1e5db9fb931b469d0502667a210acfb5

12 Sep, 2025

Gwamnatin Jihar Kano ta goyi bayan ƙudurin haramta auren jinsi

Hakan ya fito ne a wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin-Tofa ya fitar bayan taron majalisar zartarwa ta jiha karo na 31.

4911dc4a27217adc1ae1f2d33d51621a3ea9aac3dfb99a176c62eec171758845

12 Sep, 2025

Likitoci masu neman ƙwarewa sun tsunduma yajin aiki a faɗin Nijeriya

Matakin ya biyo bayan cikar wa’adin sa’a 24 da ƙungiyar ta bai wa gwamnatin tarayya cewa ta biya bukatunta.

1754207999151 7nfo2n ffe6e13ac59f2cbfeba4f259ed8f055424bf8795e0526848cd3b4529859488e3

12 Sep, 2025

Babu gudu babu ja da baya kan dakon mai kyauta a Nijeriya— Matatar Dangote

Wata sanarwa da matatar ta fitar ranar Alhamis ta ce ruɓanya farashin gas din ba zai hana ta fara amfani da tankoki 10,000 domin dakon mai kyauta a fadin Nijeriya ba.

dangote 20tankers

12 Sep, 2025

Kotun Nijeriya ta ɗaure shugaban ƙungiyar Ansaru shekara 15 kan ta’addanci

Mahmud Usman ya amsa laifin haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba inda yake amfani da kuɗinsu wajen sayen makamai domin kai hare-haren ta’addanci da yin garkuwa da mutane.

65e125511207be0a141ee4c0475f99195cc0ed0a3810bb8037de9220cf3dd5e5

11 Sep, 2025

Mele Kyari: EFCC ta yi wa tsohon shugaban NNPCL tambayoyi

EFCC tana bincike ne kan yadda aka kashe kimanin dala biliyan biyu a gyaran matatun mai na Nijeriya a ƙarƙashin jagorancin Mele Kyari.

images 20 1

11 Sep, 2025

Ghana ta karɓi ‘yan Nijeriya da aka kora daga Amurka – Mahama

Yawancinsu ‘yan Nijeriya ne, yayin da ɗaya daga cikinsu ya kasance ɗan ƙasar Gambiya.

1741769933186 vbe01p 2024 12 14t124637z 684040865 rc2f 9 rtrmadp 3 ghana politics mahama

10 Sep, 2025

Gwamnatin Kano ta ƙaddamar da Kwamitin Shura kan harkokin addini da zamantakewa

Majalisar ta ƙunshi mambobi 67 waɗanda aka zaɓo daga faɗin ƙananan hukumomi 44 na jihar Kano.

f2206c3ff35c380412657f2e7e9f8213e84394d1bbd4a26f8359c8958a4fcf40

10 Sep, 2025

NUPENG ta dakatar da yajin aikinta bayan ta ƙulla yarjejeniya da matatar mai ta Dangote

An cim ma yarjejeniyar a wata tattaunawa ta sirri da hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta kira kuma ministan kuɗi da wakilan ƙungiyar ƙwadagon Nijeriya (NLC) suka halarta.

57ed95ff147f6b08525b3a1509c5dc639981fc370b2b772cece4090fec27848c

10 Sep, 2025

An haramta amfani da kwale-kwale marasa lasisi a Nijeriya domin inganta tsaro da kare rayuka

Matakin hakan na zuwa ne biyo bayan wasu munanan haɗurran kwale-kwalen ruwa da suka yi sanadiyar rasa rayukan mutane da dama a ‘yan watannin baya-bayan nan a Nijeriya.

c2aae1e67c16a4aeed36e50b0e84a9288def7080189ca0c91a5aebed9569d242
Ana lodawa...