23 Oct, 2025

Dangote na shirin sayar da kashi 10 cikin 100 na hannayen-jarin matatar mansa

Dangote ya ce kamfanin man Nijeriya NNPC zai iya ƙara yawan hannayen-jarinsa a matatar bayan ya rage su zuwa kashi 7.2 cikin 100, amma sai mataki na gaba na haɓaka matatar ya kankama.

57ed95ff147f6b08525b3a1509c5dc639981fc370b2b772cece4090fec27848c

23 Oct, 2025

Jihohin Ondo da Kogi sun nemi a kwantar da hankali kan rahoton yiwuwar hare-haren ISWAP

Gwamnatocin sun ce hukumomin tsaro sun fara ɗaukar matakai na daƙile hare-haren da ƙungiyar ta’addancin ta shirya.

police stories2 1

22 Oct, 2025

Haɗin kan gwamnonin Jigawa da Kano da Kaduna kan samar wa jihohinsu isasshiyar wutar lantarki

Bayanai sun ce gwamnatocin uku za su kafa wani asusu da za su saka naira biliyan hamsin a kamfanin na (FEA).

7387742a52e90084d85424f05857a902255755894ce4d6e7e93fde4773e73b59 main

22 Oct, 2025

Hatsarin tankar dakon mai ya kashe aƙalla mutum 38 a Jihar Neja ta Nijeriya

Ganau sun ce waɗanda lamarin ya shafa suna kwasar man da ke gudana daga tankar man da ta faɗi ne a lokacin da lamarin ya haddasa gagarumar gobara da ta mamaye mutane.

31a640c1aa8e739d2b35e32a56e533606ff0e944bd285ba8699fcf2c75d0b1bc

21 Oct, 2025

Gwamnan Bauchi ya tabbatar da ƙirƙirar sabbin masarautu 13 da hakimai 111 a jihar

Tun mako biyu da suka wuce ne kwamitin, ƙarƙashin jagorancin Alhaji Hamza Koshe Akuyam ya miƙa wa gwamnan cikakken rahoton aikin da ya saka su.

6cef7c540443e928f62d6134ac630dada3176315ee2312d9ffcbdf8eba1b48b2 main

21 Oct, 2025

EFCC ta ƙwato naira biliyan 500 tare da samun mutum 7,000 da laifi cikin shekara biyu — Tinubu

Shugaban ƙasar ya ƙara da cewa gwamnatinsa ba ta saka baki a ayyukan hukumomin yaƙi da cin hanci da rashawa ko ɓangaren shari’a ba, yana mai cewa an bai wa dukkansu biyu damar ayyukansu yadda kundin tsarin mulki ya tanada.

2025 10 01t060925z 1 lynxnpel901cv rtroptp 3 brazil nigeria

20 Oct, 2025

An kashe jami’ai a harin Boko Haram da sojoji suka daƙile a Jihar Borno

Wata sanarwa da Muƙaddashiyar Daraktar Yaɗa Labarai da Hulɗa da Jama’a ta Rundunar Sojan Nijeriya Laftanal Kanal Appolonia Anele ta fitar a ranar Litinin ta ambaci sunan kwamandan a matsayin Laftanal Kanal Aliyu Paiko.

4e5b73e8a7d7bf1e98f1d08fe537e4e2db8fba1cc6f04e7a3684161c23a57999

20 Oct, 2025

Gwamnatin China ta yaba wa Nijeriya kan ceto ‘yan ƙasarta huɗu da aka yi garkuwa da su

Rahotanni sun ce ‘yan bindiga ne suka yi wa masu haƙar ma’adinai na ƙasar China kwanton-ɓauna a hanyar zuwa wani wurin haƙar ma’adinai da ke ƙauyen Saminaka na Jihar Kogi.

f22c6a9fb11a24ef1d319c873cf4712c7b1392aa1813199ba3fa0405db9492c5

20 Oct, 2025

‘Yan Boko Haram sun kashe sojojin Nijeriya a Jihar Borno

Bayanai sun nuna cewa mayaƙan Boko Haram sun kashe kwamandan soji na runduna ta 202 da ƙananan sojoji biyar da ‘yan Civilian Joint Task Force (JTF) guda uku a ƙauyen Kashimiri na ƙaramar hukumar Bama a wani harin kwanton-ɓauna da suka kai musu.

2025 06 16t204301z 485190571 rc2q3fapo2jp rtrmadp 3 nigeria security 1

19 Oct, 2025

Wajibi ne ɗalibai su ci Darasin Lissafi a jarrabawar kammala sakandare – Gwamnatin Nijeriya

A ‘yan kwanakin nan ma’aikatar ilimi ta ƙasar ta ce za a daina tilasta wa ɗaliban da ke shirin karatun ɓangaren Arts cin darasin Lissafi, lamarin da ya jawo suka daga masana a ɓangaren ilimi waɗanda ke cewa hakan zai ƙara lalata ƙwazon ɗalibai.

aba7500d230a88cd04eaca1a02c49ddf9e04c9c1b0eddebdf13330e832c6907f
Ana lodawa...