Gwamnatin Nijeriya tana yunƙurin kammala tsarin Manufofin Iyali na Ƙasa

Gwamnatin Nijeriya na ƙoƙarin kammala wani cikakken tsari na Manufofin Iyali na Ƙasa wato (National Family Policy) don karfafa hadin kai, daidaito da adalci a gidaje a fadin kasar.
8 Sep, 2025
Dalilan NUPENG na yin yajin aiki a kan Matatar Dangote

Shugaban ƙungiyar NUPENG, Williams Akporeha, ya bayyana ranar Lahadi cewa ƙungiyar za ta ci gaba da yajin aikin zuwa ƙarshen tattaunawar ƙungiyar da gwamnati ranar Litinin.
8 Sep, 2025
Dar-El-Jamal: ‘Yan Boko Haram sun kashe mutum 63 a Jihar Borno a Nijeriya

An kai harin ne ranar Juma’a da daddare a garin Darul Jamal, wanda ke da sansanin soji a kan iyakar Nijeriya da Kamaru.
7 Sep, 2025
Hukumar DSS ta buƙaci shafin X ya cire saƙon da Sowore ya wallafa yana ƙaryata Shugaba Tinubu

Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta yi iƙirarin cewa magoya bayan Shugaba Tinubu waɗanda saƙon da Sowore ya wallafa ya ɓata wa rai sun fara zanga-zanga a kan titunan Nijeriya.
7 Sep, 2025

‘Yan bindiga sun kashe jami’an NSCDC, sun yi garkuwa da wani ɗan China

DSS ta gurfanar da shugabannin Ansaru da ‘ke da alaƙa da fasa gidan yarin Kuje’ da laifin ta’addanci

Shugaba Tinubu ya tafi Faransa da Ingila don fara hutun shekara-shekara na kwana 10

Hatsarin kwale-kwale ya kashe mutum 60 a Jihar Neja ta Nijeriya — Hukumomi

Gwamnatin Nijeriya da Majalisar Dokoki sun goyi bayan tsarin mai da rubuta jarabawar WAEC ta komfuta
3 Sep, 2025
Tinubu ya amince a sayi ƙarin jirage mara matuƙa don yaƙi da ‘yan bindiga a Arewacin Nijeriya
Kwanan baya ne Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Matawalle, ya halarci baje-kolin kayayyakin yaƙi da ƙere-ƙere na duniya a Istanbul inda Turkiyya ta amince ta sayar da ƙarin jirage mara matuƙa da horas da sojojin Nijeriya kan dabarun yaƙi na zamani.

2 Sep, 2025
Ban yi kuskure ba wajen ɗaukar Shettima a matsayin mataimakina, in ji Tinubu
A shekarar 2023 ne aka zaɓi Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima a matsayin shugaba da mataimakin shugaban ƙasar Nijeriya, sai da an yi ta raɗe-raɗin cewa Tinubu zai ajiye Shettima a zaɓen 2027.

1 Sep, 2025
Nijeriya ta ƙaddamar da sabuwar manhajar karatu a matakin farko da babbar sakandare da ilimin fasaha
“Sabon tsarin zai kawo daidaito a darussan da ake koyarwa wajen zurfafawa da kuma koyar da ilimi a aikace.

1 Sep, 2025
Nuhu Ribadu ya mayar wa El-Rufai martani kan zargin cewa gwamnati na biyan ‘yan ta’adda kuɗaɗe
Mai magana da yawun Ofishin Mai Bai wa Shugaban Kasa Shawara kan Tsaro Malam Zakari Mijinyawa ya ce kalaman na tsohon gwamnan ba gaskiya ba ne.

1 Sep, 2025
Sojojin Nijeriya sun kashe ’yan ta’adda 12 a Mafa da ke Borno
Sojojin sun samu nasara ne bayan sun samu bayanan sirri da kuma bayanai daga na’urorin leƙen asiri na Rundunar Sojin Sama, waɗanda suka samar da bayanai kai tsaye domin aiwatar da luguden wuta kan ‘yan ta’addan.

30 Aug, 2025
Mutum 13 sun nutse a cikin kogi a lokacin da suke tsere wa ‘yan bindiga a Zamfara
Lamarin ya faru ne a ranar Juma’a da tsakar rana inda ‘yan bindiga suka kai hari kan ƙauyuka biyu a Birnin Magaji, mutanen sun rasu ne bayan kwale-kwalen da suke ciki ya kife sakamakon lodi ya yi masa yawa.

30 Aug, 2025
Farashin ƙwallon kaɗanya ya faɗi warwas a Nijeriya bayan ƙasar ta dakatar da fitar da shi
Farashin ya ragu zuwa Naira 800,000 ($521) kan kowane ton a ranar Alhamis, wanda ya yi ƙasa da kashi 33 cikin ɗari daga farashin da aka sayar kwanaki kaɗan da suka gabata.

29 Aug, 2025
Yara ‘yan Najeriya 420,000 na fuskantar barazanar rashin abinci mai gina jiki a bana – UNICEF
Wakiliyar UNICEF a Nijeriya, Wafaa Elfadil Saeed Abdelatef ce ta yi wannan gargadin a lokacin ziyararta ofishin UNICEF na Maiduguri a ranar Alhamis.

29 Aug, 2025
Dakarun sojin Nijeriya ‘sun kashe ‘yan bindiga 50’ a Jihar Neja
‘Yan bindiga kusan 300 ne suka yi yunƙurin kutsawa ƙauyen Kumbashi da misalin karfe 3 na ranar Talata amma jami’an rundunar soji da na rundunar farin kaya ta DSS sun tunkare su, in ji shugaban Majalisar jihar ta Neja.

28 Aug, 2025
‘Yan Nijeriya sun kashe Naira tiriliyan 1.3 wajen sayen fetur a watan Yuni — NMDPRA
Hukumar kula da harkokin sarrafawa, tacewa da sufurin man fetur ta Nijeriya, NMDPRA ce ta tabbatar da hakan inda ta ce



