30 Sep, 2025

Kotu ta hana PENGASSAN katse wa Matatar Dangote bututun gas

Mai Shari’a Subilim ya hana waɗanda aka kai ƙarar ciki har da kamfanin mai na Nijeriya NNPCL da hukumar NMDPRA da kuma hukumar NUPRC aiwatar da umarnin PENGASSAN na hana bai wa matatar Dangote ɗanyen mai da iskar gas.

1758978296743 e6jhvh a9255d3fdf2286bce98275a56fded20652050c177287241335ca35d46cfab465

29 Sep, 2025

Hukumar NBRDA ta tabbatar wa ‘yan Nijeriya amincin abincin GMO

Ya bayyana cewa an yarda da abincin da aka sauya wa halitta (GMO) a duniya gabaɗaya a matsayin masu aminci kuma ana gudanar da bincike da tabbatar da tsari wajen amfani da su.

1758028029857 q6dkt 4bdb4af614875c2d0267728527d9618050a54f11c8493f2a3fc4aac33711c169

29 Sep, 2025

Dole ɗaliban Nijeriya su gabatar da kundin bincike na kammala karatu (Project) kafin NYSC – Gwamnati

Gwamnatin ƙasar ta ce daga ranar 6 ga Oktoba, babu ɗalibin Nijeriya – daga jami’a ko kwalejin kimiyya da fasaha ko kwalejin ilimi, ko jami’o’in ƙasashen waje – wanda za a amince ya yi NYSC ko hutar da shi ba tare da bin tsarin NERD ba.

d196cb4493fde66aacdfc41d09c4f0977966c68c381116d03dfd13224e3bff87

29 Sep, 2025

An kulle NNPC da NUPRC da NMDPRA saboda yajin aikin PENGASSAN a Nijeriya

Kazalika, harkoki a hedikwatar hukumar NMDPRA mai kula da yadda ake dakon ɗanyen mai a tsakiyar Abuja inda ake yawan hada-hada sun tsaya cak saboda yajin aikin.

2025 04 02t072017z 1 lynxnpel3109o rtroptp 3 nigeria oil

29 Sep, 2025

Aƙalla mutum 13 sun rasu sakamakon ruftawar wurin haƙar ma’adinai a Jihar Zamfara

Rahotanni sun sun ce an zaƙulo gawawwakin mutum 13 sannan akwai wasu da dama da har yanzu ba a samu damar ciro su ba daga ƙarƙashin ɓaraguzai.

eb6c92f81e084b4c09be9a029fdb6fec36bcdc704153f654a4d25397c6988d87

27 Sep, 2025

Ƙungiyar PENGASSAN ta bayar da umarni a dakatar da tura wa Matatar Dangote ɗanyen mai da gas

PENGASSAN ta aika da wasiƙa ga manyan kamfanonin da ke haƙo ɗanyen mai irin su Shell da Chevron da su dakatar da duk wani aikin lodin ɗanyen mai da gas da nufin jigilarsa zuwa matatar Dangote.

1758978296743 e6jhvh a9255d3fdf2286bce98275a56fded20652050c177287241335ca35d46cfab465

27 Sep, 2025

Hukumar Alhazan Nijeriya ta fitar da farashin kujerar Aikin Hajjin 2026

Shugaban Hukumar NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman ne ya sanar da farashin bayan rattaba hannu kan wasu yarjejeniyoyi da kamfanonin da ke tafiyar da hidimomin alhazai a ƙasar Saudiyya.

1758966002350 hhl4v 607de7033ae3d3f10cc1fd9f29325285236cf8719c8beda585b7e8ed53e7df8e

26 Sep, 2025

Matatar Dangote ta musanta rahotannin korar ma’aikata, ta ce sauya fasali take yi

Matatar ta Dangote ta ce ayyukan zagon-ƙasa da ake yi a matatar ne ya sa ya zama dole ta sauya fasalin tsarin ayyukanta.

57ed95ff147f6b08525b3a1509c5dc639981fc370b2b772cece4090fec27848c

26 Sep, 2025

Kashim Shettima ya gana da Sakatare-Janar na MDD kan yunkurin Nijeriya na neman kujerar dindindin

Tattaunawar ta kuma shafi sauyin yanayi, da ci gaba mai ɗorewa, da haɗin gwiwar Nijeriya da shirin raya ƙasa na Majalisar Dinkin Duniya.

d3da5871e896cf71d95937252657a0fe9cb88410f4496b0794962ce6b0916d84

26 Sep, 2025

Sojojin Nijeriya sun kama masu aikata laifuka fiye da 120 ciki har da masu taimaka w ‘yan ta’adda 26

A arewa maso gabashin Nijeriya, dakarun Operation Hadin Kai sun kuɓutar da mutum uku da aka yi garkuwa da su kuma suka kama masu taimaka wa ‘yan ta’adda 26  tare da kashe mayaƙan Boko Haram a Jihohin Borno da Yobe da kuma Adamawa.

2025 04 09t094233z 1 lynxnpel380eb rtroptp 3 nigeria security
Ana lodawa...