12 Sep, 2025

Kotun Nijeriya ta ɗaure shugaban ƙungiyar Ansaru shekara 15 kan ta’addanci

Mahmud Usman ya amsa laifin haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba inda yake amfani da kuɗinsu wajen sayen makamai domin kai hare-haren ta’addanci da yin garkuwa da mutane.

65e125511207be0a141ee4c0475f99195cc0ed0a3810bb8037de9220cf3dd5e5

11 Sep, 2025

Mele Kyari: EFCC ta yi wa tsohon shugaban NNPCL tambayoyi

EFCC tana bincike ne kan yadda aka kashe kimanin dala biliyan biyu a gyaran matatun mai na Nijeriya a ƙarƙashin jagorancin Mele Kyari.

images 20 1

11 Sep, 2025

Ghana ta karɓi ‘yan Nijeriya da aka kora daga Amurka – Mahama

Yawancinsu ‘yan Nijeriya ne, yayin da ɗaya daga cikinsu ya kasance ɗan ƙasar Gambiya.

1741769933186 vbe01p 2024 12 14t124637z 684040865 rc2f 9 rtrmadp 3 ghana politics mahama

10 Sep, 2025

Gwamnatin Kano ta ƙaddamar da Kwamitin Shura kan harkokin addini da zamantakewa

Majalisar ta ƙunshi mambobi 67 waɗanda aka zaɓo daga faɗin ƙananan hukumomi 44 na jihar Kano.

f2206c3ff35c380412657f2e7e9f8213e84394d1bbd4a26f8359c8958a4fcf40

10 Sep, 2025

NUPENG ta dakatar da yajin aikinta bayan ta ƙulla yarjejeniya da matatar mai ta Dangote

An cim ma yarjejeniyar a wata tattaunawa ta sirri da hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta kira kuma ministan kuɗi da wakilan ƙungiyar ƙwadagon Nijeriya (NLC) suka halarta.

57ed95ff147f6b08525b3a1509c5dc639981fc370b2b772cece4090fec27848c

10 Sep, 2025

An haramta amfani da kwale-kwale marasa lasisi a Nijeriya domin inganta tsaro da kare rayuka

Matakin hakan na zuwa ne biyo bayan wasu munanan haɗurran kwale-kwalen ruwa da suka yi sanadiyar rasa rayukan mutane da dama a ‘yan watannin baya-bayan nan a Nijeriya.

c2aae1e67c16a4aeed36e50b0e84a9288def7080189ca0c91a5aebed9569d242

9 Sep, 2025

Ƙoƙarin gwamnatin Nijeriya na sulhunta NUPENG da Dangote ya ci tura

Ƙungiyar NUPENG ta yi shelar cewa za ta fara yajin aiki daga ranar Litinin, 8 ga watan Satumbar shekarar 2025, kan zargin da ta yi wa kamfanin Dangote cewa yana ɗaukar matakan da suka saɓa wa dokokin ƙwadago.

station

8 Sep, 2025

Gwamnatin Nijeriya tana yunƙurin kammala tsarin Manufofin Iyali na Ƙasa

Gwamnatin Nijeriya na ƙoƙarin kammala wani cikakken tsari na Manufofin Iyali na Ƙasa wato (National Family Policy) don karfafa hadin kai, daidaito da adalci a gidaje a fadin kasar.

85a85687bc63c888a4b196a0fe13f6ad5eec0b0afcf3e12cdd5a34a371c616ce main

8 Sep, 2025

Dalilan NUPENG na yin yajin aiki a kan Matatar Dangote

Shugaban ƙungiyar NUPENG, Williams Akporeha, ya bayyana ranar Lahadi cewa ƙungiyar za ta ci gaba da  yajin aikin zuwa ƙarshen tattaunawar ƙungiyar da gwamnati ranar Litinin.

2025 03 24t175952z 553499213 rc2sjdahogx1 rtrmadp 3 usa oil products jet

7 Sep, 2025

Dar-El-Jamal: ‘Yan Boko Haram sun kashe mutum 63 a Jihar Borno a Nijeriya

An kai harin ne ranar Juma’a da daddare a garin Darul Jamal, wanda ke da sansanin soji a kan iyakar Nijeriya da Kamaru.

ap25024774833821
Ana lodawa...