‘Yan bindiga sun kashe jami’an NSCDC, sun yi garkuwa da wani ɗan China

Majiyoyi sun ce maharan sun buɗe wuta kan jami’an ne inda suka kashe takwas daga cikinsu nan-take. Sun kama ɗaya daga cikin ‘yan China, yayin da huɗu suka tsallake rijiya da baya.
6 Sep, 2025
DSS ta gurfanar da shugabannin Ansaru da ‘ke da alaƙa da fasa gidan yarin Kuje’ da laifin ta’addanci

A cewar hukumar ta sirri, laifukan da ake tuhumar su da su sun hada da jagorantar kungiyar ta’addanci, ba da kudaden gudanar da ayyukanta, da daukar ma’aikata, da kuma shirya ayyukan tarzoma a fadin kasar.
5 Sep, 2025
Shugaba Tinubu ya tafi Faransa da Ingila don fara hutun shekara-shekara na kwana 10

A watan Oktoban shekarar 2024 ma shugaban na Nijeriya ya tafi hutun shekara-shekara na mako biyu.
4 Sep, 2025
Hatsarin kwale-kwale ya kashe mutum 60 a Jihar Neja ta Nijeriya — Hukumomi

Fiye da mutum 100 ne a cikin kwale-kwalen lokacin da ya daki wani kututture da ke ƙarƙashin ruwa sannan ya kife a Jihar Neja da ke arewa ta tsakiyar Nijeriya.
4 Sep, 2025

Gwamnatin Nijeriya da Majalisar Dokoki sun goyi bayan tsarin mai da rubuta jarabawar WAEC ta komfuta

Tinubu ya amince a sayi ƙarin jirage mara matuƙa don yaƙi da ‘yan bindiga a Arewacin Nijeriya

Ban yi kuskure ba wajen ɗaukar Shettima a matsayin mataimakina, in ji Tinubu

Nijeriya ta ƙaddamar da sabuwar manhajar karatu a matakin farko da babbar sakandare da ilimin fasaha

Nuhu Ribadu ya mayar wa El-Rufai martani kan zargin cewa gwamnati na biyan ‘yan ta’adda kuɗaɗe
1 Sep, 2025
Sojojin Nijeriya sun kashe ’yan ta’adda 12 a Mafa da ke Borno
Sojojin sun samu nasara ne bayan sun samu bayanan sirri da kuma bayanai daga na’urorin leƙen asiri na Rundunar Sojin Sama, waɗanda suka samar da bayanai kai tsaye domin aiwatar da luguden wuta kan ‘yan ta’addan.

30 Aug, 2025
Mutum 13 sun nutse a cikin kogi a lokacin da suke tsere wa ‘yan bindiga a Zamfara
Lamarin ya faru ne a ranar Juma’a da tsakar rana inda ‘yan bindiga suka kai hari kan ƙauyuka biyu a Birnin Magaji, mutanen sun rasu ne bayan kwale-kwalen da suke ciki ya kife sakamakon lodi ya yi masa yawa.

30 Aug, 2025
Farashin ƙwallon kaɗanya ya faɗi warwas a Nijeriya bayan ƙasar ta dakatar da fitar da shi
Farashin ya ragu zuwa Naira 800,000 ($521) kan kowane ton a ranar Alhamis, wanda ya yi ƙasa da kashi 33 cikin ɗari daga farashin da aka sayar kwanaki kaɗan da suka gabata.

29 Aug, 2025
Yara ‘yan Najeriya 420,000 na fuskantar barazanar rashin abinci mai gina jiki a bana – UNICEF
Wakiliyar UNICEF a Nijeriya, Wafaa Elfadil Saeed Abdelatef ce ta yi wannan gargadin a lokacin ziyararta ofishin UNICEF na Maiduguri a ranar Alhamis.

29 Aug, 2025
Dakarun sojin Nijeriya ‘sun kashe ‘yan bindiga 50’ a Jihar Neja
‘Yan bindiga kusan 300 ne suka yi yunƙurin kutsawa ƙauyen Kumbashi da misalin karfe 3 na ranar Talata amma jami’an rundunar soji da na rundunar farin kaya ta DSS sun tunkare su, in ji shugaban Majalisar jihar ta Neja.

28 Aug, 2025
‘Yan Nijeriya sun kashe Naira tiriliyan 1.3 wajen sayen fetur a watan Yuni — NMDPRA
Hukumar kula da harkokin sarrafawa, tacewa da sufurin man fetur ta Nijeriya, NMDPRA ce ta tabbatar da hakan inda ta ce

28 Aug, 2025
‘Yan Nijeriya sun biya N2.57b a matsayin kuɗin fansa a cikin shekara ɗaya: Rahoto
Masu garkuwa da mutane a Nijeriya sun buƙaci zunzuruntun kuɗi har Naira biliyan 48 a matsayin kuɗin fansa amma sun samu Naira biliyan 2.57 (kimanin dala miliyan 1.66) a cikin shekara ɗaya, a cewar rahoton kamfanin tsaro na SBM.

28 Aug, 2025
Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta kafa kwamitin bincike kan hatsarin jirgin ƙasan Abuja-Kaduna
Kazalika Alkali ya ce kwamitin zai kuma ba shawara game da mafita na dindin da za ta hana sake aukuwar hatsarin.

27 Aug, 2025
Amurka ta ɗaure wani mai sarauta a yankin Yarabawa na Nijeriya kan zambar $4.2M na tallafin Covid-19
A watan Afrilu ne Joseph Oloyede ya amsa laifinsa na tuhumar da ake masa cewa ya karbi kuɗaɗe na shirin tallafi ga ƙananan ‘yan kasuwa a lokacin annobar cutar covid-19.

27 Aug, 2025
Shugaba Tinubu ya dakatar da fitar da ƙwallon kaɗanya daga Nijeriya
A wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na X Shugaba Tinubu ya ce: “Mu muke samar da kashi 40 cikin 100 [na ƙwallon kaɗanya ] a duniya, duk da haka muna samun ƙasa da kashi 1 cikin 100 na darajarsa a kasuwa duniya da ta kai dala biliyan 6.5.”



