22 Aug, 2025

Ibrahim Bakura: Rundunar Sojin Nijar ta ce ta kashe wani jigo a Boko Haram

Taƙaitacciyar sanarwar da rundunar sojin ta Jamhuriyar Nijar ta fitar ta bayyana harin sama na sojin a matsayin wanda ba a saba kai irinsa ba.

696b2567b5e032dbf26cfb208cb1a5516b554ee624e6ea3b01f7330e1700f0cf

22 Aug, 2025

Abdullahi Bashir Haske: EFCC na neman surukin Atiku Abubakar ruwa-a-jallo

Abdullahi Bashir Haske ɗan kasuwa ne a man fetur na Nijeriya, kuma suruki ga tsohon mataimakin shugaban ƙasar, Atiku Abubakar.

b248ffadce1f2a84908cebdc46ddfd470a88141ab3d359ef3da095b59d24c22d main

21 Aug, 2025

Abubuwan da suka kamata ku sani kan shirin yi wa tubabbun ‘yan daba afuwa a Kano

Kwamishinan Watsa Labarai na Kano Ibrahim Abdullahi-Waiya ya ce gwamnan ya nuna matuƙar damuwa dangane da yadda harkar daba ke ƙara ƙaruwa a jihar inda ya ce lamarin na ƙara ƙazanta kuma yana ɓata wa jihar suna.

eee945a8ff08272ec7011635b1f9c66ff7eb11bfb16971b5e91f7b94b19d213c

20 Aug, 2025

Yawan mutanen da suka mutu a harin masallaci a Malumfashin Jihar Katsina ya kai 30

Gwamnati ta ce rundunonin tsaro sun shiga yankin don dawo da lafiya.

7ea9f383360d6a6ea368c3837e2d0907dbce59d639936c0ee2a0dfdb419c108b

20 Aug, 2025

Rikici ya kunno kai tsakanin Sarakunan Oyo da Ife a kan ikon naɗin sarauta a ƙasar Yarabawa

Rikicin ya ɓarke ne bayan Ooni na Ife ya naɗa wani ɗankasuwa, Jubril Dotun Sanusi, sarautar Okanlomo na ƙasar Yarbawa

911dd5d7663b7f64cc0dabe033a46e74187c712a7efa4af860ba60896c606414

20 Aug, 2025

Mele Kyari: Babbar Kotun Nijeriya ta hana tsohon shugaban NNPCL amfani da asusun bankinsa huɗu

Mai Shari’a Emeka Nwite ya ba da wannan umarnin ne ranar Talata bayan lauyar hukumar, Ogechi Ujam, ta nemi kotun ta hana amfani da asusun bankin guda huɗu.

images 20 1

19 Aug, 2025

‘Yan bindiga sun kashe mutum 13 a yayin da suke sallah a masallaci a Jihar Katsina

Lamarin ya faru ne a yayin da ake sallar asuba, lokacin da ‘yan bindigar ɗauke da muggan makamai suka dirar wa masallatan tare da buɗe musu.

4918fc3ca79c472f367cebc59cbebebc320af1924ae53876e8c539932f83df5b

19 Aug, 2025

Tinubu ya yi umarnin faɗaɗa rage kuɗin wankin ƙoda zuwa ƙarin wasu asibitocin tarayya na Nijeriya

An fara ba da tallafin a muhimman asibitocin gwamnatin tarayya a shiyoyi shida na ƙasar.

60a1fa061cf24eb3a02b43befdec3fd7d1ae11408bdb98b22ae29a568a57fe98 main

18 Aug, 2025

Amurka za ta bi diddigin shafukan soshiyal midiya na shekara 5 na ‘yan Nijeriya masu son biza

Wannan ce doka ta baya-bayan nan da gwamnatin Donald Trump ta yi a yunƙurinta na ƙara tsaurara dokokinta na shige da fice, inda akasari aka fi saka ido kan Afirka.

055fb5f7d1dbb021798ed59b6af54a6dae8ca19b34ab0bb3a9effc3e6af89ef9

18 Aug, 2025

Rundunar sojin Nijeriya ta yi sabbin naɗe-naɗe

Babban hafsan sojojin ƙasar ya umarci hafsoshin da aka naɗa su ruɓanya ƙoƙarinsu wajen ci gaba da kai kan ‘yan ta’addan da sauran matsalolin tsaro.

492351352 1000598715528171 5624130680939351907 n
Ana lodawa...