Gwamnatin Nijeriya ta gabatar da mutum 128 da aka ceto daga hannun ‘yan bindiga a jihar Zamfara

Babban Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Harkokin Tsaro Mallam Nuhu Ribadu ne ya gabatar da mutanen da aka ceto ɗin ga manema labarai a ofishinsa da ke Abuja a ranar Talata.
26 Aug, 2025
Jirgin ƙasan Kaduna-Abuja na Nijeriya ya yi hatsari bayan sauka daga layinsa

Zuwa lokacin wallafa wannan labari dai hukumar kula da layukan dogo ta Nijeriya ba ta ce komai a kan lamarin ba, sannan ba a san musabbabin faruwar hatsarin ba.
26 Aug, 2025
Abin da ya sa PDP ta miƙa wa Kudancin Nijeriya takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027 – Gwamna Bala

Gwamna Bala Mohammed ya ce ‘yan Nijeriya ne suke kira ga tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya dawo mulki, ba Jam’iyyar PDP kawai ba.
26 Aug, 2025
NDLEA ta kama ƙasurgumin mai safarar ƙwaya da mutum 5 kan kama ‘yan Nijeriya 3 da aka yi a Saudi

A makon da ya wuce ne hukumomin Saudiyya suka kama mutum ukun a birnin Jeddah bayan gano miyagun ƙwayoyi a cikin kayansu.
25 Aug, 2025

NiMet ta yi hasashen saukar ruwan sama mai ƙarfi da tsawa na kwanaki uku a Nijeriya

Dai Qisheng: Nijeriya ta tasa ƙeyar ƙasurgumin ɗan daba da ake nema ruwa-a-jallo a China

Sojojin Nijeriya sun ceto mutum 76 da aka sace a Jihar Katsina

Sojojin Saman Nijeriya sun kashe ‘yan ta’adda fiye da 35 a kusa da iyakar ƙasar da Kamaru

Tinubu ya yi alƙawarin hanzarta ƙera makamai da harsasai a cikin Nijeriya saboda tsaro
22 Aug, 2025
Ibrahim Bakura: Rundunar Sojin Nijar ta ce ta kashe wani jigo a Boko Haram
Taƙaitacciyar sanarwar da rundunar sojin ta Jamhuriyar Nijar ta fitar ta bayyana harin sama na sojin a matsayin wanda ba a saba kai irinsa ba.

22 Aug, 2025
Abdullahi Bashir Haske: EFCC na neman surukin Atiku Abubakar ruwa-a-jallo
Abdullahi Bashir Haske ɗan kasuwa ne a man fetur na Nijeriya, kuma suruki ga tsohon mataimakin shugaban ƙasar, Atiku Abubakar.

21 Aug, 2025
Abubuwan da suka kamata ku sani kan shirin yi wa tubabbun ‘yan daba afuwa a Kano
Kwamishinan Watsa Labarai na Kano Ibrahim Abdullahi-Waiya ya ce gwamnan ya nuna matuƙar damuwa dangane da yadda harkar daba ke ƙara ƙaruwa a jihar inda ya ce lamarin na ƙara ƙazanta kuma yana ɓata wa jihar suna.

20 Aug, 2025
Yawan mutanen da suka mutu a harin masallaci a Malumfashin Jihar Katsina ya kai 30
Gwamnati ta ce rundunonin tsaro sun shiga yankin don dawo da lafiya.

20 Aug, 2025
Rikici ya kunno kai tsakanin Sarakunan Oyo da Ife a kan ikon naɗin sarauta a ƙasar Yarabawa
Rikicin ya ɓarke ne bayan Ooni na Ife ya naɗa wani ɗankasuwa, Jubril Dotun Sanusi, sarautar Okanlomo na ƙasar Yarbawa

20 Aug, 2025
Mele Kyari: Babbar Kotun Nijeriya ta hana tsohon shugaban NNPCL amfani da asusun bankinsa huɗu
Mai Shari’a Emeka Nwite ya ba da wannan umarnin ne ranar Talata bayan lauyar hukumar, Ogechi Ujam, ta nemi kotun ta hana amfani da asusun bankin guda huɗu.

19 Aug, 2025
‘Yan bindiga sun kashe mutum 13 a yayin da suke sallah a masallaci a Jihar Katsina
Lamarin ya faru ne a yayin da ake sallar asuba, lokacin da ‘yan bindigar ɗauke da muggan makamai suka dirar wa masallatan tare da buɗe musu.

19 Aug, 2025
Tinubu ya yi umarnin faɗaɗa rage kuɗin wankin ƙoda zuwa ƙarin wasu asibitocin tarayya na Nijeriya
An fara ba da tallafin a muhimman asibitocin gwamnatin tarayya a shiyoyi shida na ƙasar.

18 Aug, 2025
Amurka za ta bi diddigin shafukan soshiyal midiya na shekara 5 na ‘yan Nijeriya masu son biza
Wannan ce doka ta baya-bayan nan da gwamnatin Donald Trump ta yi a yunƙurinta na ƙara tsaurara dokokinta na shige da fice, inda akasari aka fi saka ido kan Afirka.

18 Aug, 2025
Rundunar sojin Nijeriya ta yi sabbin naɗe-naɗe
Babban hafsan sojojin ƙasar ya umarci hafsoshin da aka naɗa su ruɓanya ƙoƙarinsu wajen ci gaba da kai kan ‘yan ta’addan da sauran matsalolin tsaro.



