7 Aug, 2025

Shugaban EFCC ya ƙaryata rahoton da ke cewa ya tilasta wa shugaban NNPC yin murabus

Wasiƙar da lauyan shugaban EFCC, Olatimbo Ayinde, ya aika wa People Gazette ta yi gargaɗin cewa idan jaridar ba ta janye labarin kuma ta nemi afuwa ba, shugaban hukumar zai ɗauki maka ta a kotu.

be82c7febc00b5dbf753b5482f0c4d15aabea4f91dcae76a79c52b3a6d8a5793

6 Aug, 2025

Tinubu ya ba da umarnin hanzarta ƙaddamar da kiwon lafiya kyauta ga ‘yan fansho a Nijeriya

Shirin zai gudana ne ƙarƙashin Tsarin Karo-karon Fansho na ƙasa.

1754207999151 7nfo2n ffe6e13ac59f2cbfeba4f259ed8f055424bf8795e0526848cd3b4529859488e3

6 Aug, 2025

Ambaliyar shekarar 2025: Mutum 191 sun mutu, 94 sun ɓata a Nijeriya – NEMA

Bayanan shekarar 2025 na hukumar NEMA sun nuna cewa ambaliyar ruwan ta fi shafar yara da mata.

4a2411f845562506d5bac8dfeb235002c3628035aca76893eb4e29677e22c278

5 Aug, 2025

NAFDAC ta ƙwace haramtattun kayayyaki na ₦1.5b da wa’adinsu ya ƙare a kasuwar bajekoli ta Legas

Wata sanarwa da hukumar ta NAFDAC ta wallafa a shafinta na X ta ce an gudanar da aikin ne karkashin jagorancin Daraktan bincike da tilastawa na hukumar, Martins Iluyomade.

34770c34fba955d488d498f305e50386eec6c55e016b21e1ee7b221226a9b266

5 Aug, 2025

Dakarun Nijeriya sun kashe ‘yan ta’addan Boko Haram 17 a Borno

Ya ce dakarun masu jajircewa sun gano tare da fasa bama-bamai sama da 14 da ‘yan ta’addan suka ɗana a wurare daban daban.

nigeria boko maram explainer 79114

4 Aug, 2025

Hukumar Kwastam ta Nijeriya ta kwace tsuntsaye masu rai 1,620 da aka yi niyyar kai su Kuwait

Tsuntsayen masu rai fiye da 1,620 sun haɗa da nau’ukan kanari da aku da sauran su.

3a8e313cd1c5dabdca065853087ae529877da37428a0e1f2077d62b9c43fc4c2

4 Aug, 2025

NiMet ta yi hasashen ruwan sama babu ƙaƙƙautawa na kwana uku a faɗin Nijeriya daga ranar Litinin

Hasashen na kwanaki uku da aka fitar a Abuja ranar Lahadi, na zuwa ne bayan ruwan sama ya lalata gidaje kimanin 50 da gonaki da wuraren ibada a Jihar Filato.

1748619678286 s4avag 5a2a018949564ac374a1bff3dff0a947cf93c687973557969d7d7baddf0c7581

4 Aug, 2025

NDLEA ta kama miyagun ƙwayoyi da aka ɓoye a cikin jan-baki, madubin mota da takalma

NDLEA ta ce jami’anta a filin jirgin saman Legas sun cafke wasu kaya da aka yi niyyar kaiwa Libreville, Gabon, inda aka ga ƙwayoyin Tramadol 57,420 (225mg) da kuma hodar iblis ƙulli 57 da nauyinsu ya kai kilo 1.60 da aka ɓoye a cikin madubi 71.

b61858786fa2ce442659b30771d4cf45486a949d6085d1f0a9a2fab8aba5194d

3 Aug, 2025

‘Yan bindiga sun sace fiye da mutum 50 a Jihar Zamfara

Wannan na zuwa ne ƙasa da mako guda bayan ‘yan bindigan a Zamfara da ke arewacin Nijeriya sun kashe mutum 33 da suka yi garkuwa da su tun a watan Fabrairu duk da samun kuɗin fansa na naira miliyan 50 da suka yi.

22d794dfd34e2dd400585321342edf1e98a948ef0f8131b4d92f8382a62938bc main

3 Aug, 2025

Ma’aikatan jinya a Nijeriya sun dakatar da yajin aikin gargaɗi

Wata sanarwa da ƙungiyar National Association of Nigeria Nurses and Midwives ta fitar ta ce gwamnati ta saurari ƙorafinsu kuma ta faɗi “lokacin” da za ta cika alƙawuran da ta ɗauka, sai dai ta ce za ta sanya ido sosai don ganin ko za ta ɗauki mataki

2b43f84efe0fd89a5457021dd065ebd2b3a50255f070e178984dc07a44c4d45d
Ana lodawa...