26 Jul, 2025

Danwawu: Gwamnatin Kano ta fara bincike kan kwamishinan da ya karbo belin ‘dilan miyagun ƙwayoyi’

Wannan matakin ya biyo bayan fushin jama’a bayan da aka ga sunan kwamishinan a jikin takardun bayar da belin wanda ake zargin. A halin yanzu gwamnatin jihar ta kafa kwamiti mai mutum bakwai domin gudanar da bincike kan lamarin.

c5d7dd87c2d170b1e889a8d77c5d581b8a8c20c94fc77396fc90d363fb3f9aa0

22 Jul, 2025

NCDC: Zazzaɓin lassa ya kashe mutum 151 a Nijeriya a 2025

Kazalika sanarwar ta ce kashi 90 cikin 100 na waɗanda suka kamu da cutar suna cikin jihohin Ondo da Bauchi da Edo da Taraba da kuma Ebonyi ne.

cb04cc9c9378f01ad97bebf3c0398bc8cc4befa038970e0103c29495c27614eb

21 Jul, 2025

Sufeto Janar na ‘yan sandan Nijeriya ya gana da tsofaffin jami’an da suka yi zanga-zangar hakkokinsu

Tsofaffin ‘yan sandan sun yi zanga-zangar ne a ranar Litinin a Abuja, ƙarƙashin jagorancin wasu ‘yan fafutuka Omoyele Soware da Bello Galadanci da Deji Adeyanju da kuma Abba Hikima.

faa7e65ddee780271527d5ee99d22c42cbf02612fc3950df32af206848be541f

21 Jul, 2025

Yadda tsadar takin zamani a Nijeriya ta sa manoma rage noman masara da shinkafa

Matsalar tsadar takin zamanin tana zuwa ne duk da ikirarin da gwamnatin tarayya ta yi cewa tana raba wa manoma taki kyauta don hakan ya taimaka wajen wadatuwar abinci a kasar.

9ccd72524c60ac56530f525d6fbd6a6f00fb8704ea15c0ba2feb741c6e2bf381

20 Jul, 2025

EFCC na bincike kan gwamnonin Nijeriya 18 da ke kan mulki

Shugaban hukumar EFCC Ola Olukoyede ya ce duk gwamnan da aka samu da laifi zai fuskanci hukunci bayan ƙarewar wa’adinsa.

glyilzzw0aa7mk2

19 Jul, 2025

‘Yan bindiga sun kashe manoma tara, sun sace 15 a Jihar Zamfara

Lamarin ya faru ne a ƙauyen Jangebe da ke Zamfara, inda a garin ne aka taɓa sace mata ‘yan makarantar sakandare fiye da 300 a 2021.

487ef2c6871d707332a7ae6286465aec4e45d4221f17b106b53eaf80b22422ea

18 Jul, 2025

Muhawara kan sauya sunan Jami’ar UNIMAID zuwa sunan Muhammadu Buhari

Jama’ar arewacin Nijeriya, musamman dalibai da tsaffin daliban jami’ar ta UNIMAID, da ‘yan Jihar Borno, suna tofa albarkacin bakinsu kan sauya sunan jami’ar UNIMAID zuwa sunan Muhammadu Buhari.

a462d24649eda62a647eeb1c9329618d72d578144dc8b1dd912aa547f19d9115

18 Jul, 2025

‘Yan sanda a Kano sun kama ɗalibai 11 kan zargin kashe abokan karatunsu biyu a Bichi

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Kano, Abdullahi Kiyawa, ya tabbatar da kama ɗaliban, inda ya ce ana gudanar da bincike don tantance irin rawar da kowane ɗalibi ya taka a cikin lamarin.

482002968 8808739835894694 2863405233883624835 n

17 Jul, 2025

Abubuwan da suka faru a Taron Majalisar Zartarwa na Kasa na musamman don karrama Muhammadu Buhari

A jawabin da ya gabatar yayin zaman, Shugaba Tinubu ya yi magana a kan ayyukan Buhari tun daga kan hidimarsa a rundunar sojin Nijeriya har zuwa zamansa Shugaban Ƙasa na farar-hula.

2e52ee6e91c93f79db306b3b40b854452e547838f894a30df729ce710058a0f6

15 Jul, 2025

An binne tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura, jihar Katsina

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima da Firaministan Nijar Ali Lamine Zaine da tsohon shugaban Nijar Mahamadou Issoufou na daga dubban mutanen da suka halarci jana’izar a birnin Daura da yammacin Talata.

846f44b1ccf50525416677526a0ce48e843283ae1cad3e57839ed6fe3d493f20 main
Ana lodawa...