MDD ta daina rabon tallafin abinci na shirn WFP a arewa maso gabashin Nijeriya

Shirin Samar da Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya ya ce daga yau Alhamis zai daina raba tallafin abinci a arewa maso gabashin Nijeriya sakamakon ƙarancin kuɗaɗen tallafi da shirin ke fuskanta
31 Jul, 2025
Mun tona rijiyoyin mai huɗu a arewacin Nijeriya— NNPCL

Yankin Kolmani, wanda ke kan iyakar jihohin Bauchi da Gombe, nan ne muhimmin wurin da aka fara samun mai a arewacin Nijeriya.
31 Jul, 2025
Sojoji sun kama ‘yan Boko Haram da suka yi yunƙurin ɗana bama-bamai a wata gada a Borno

Baya ga bama-baman da aka ƙwato, sojojin sun kuma ƙwace bindigogin AK-47 da bindigogin PKT daga hannun ‘yan ta’addar.
30 Jul, 2025
Zanga-zangar Ghana: Nijeriya ta nemi a daina ce wa duk ‘yan ƙasarta masu laifi ne

Wasu bidiyoyi da ke yawo a shafukan sada zumunta sun nuna ‘yan Ghana suna zanga-zangar neman hukumomi su kori ‘yan Nijeriya daga ƙasarsu kan zargin da suka yi cewa halayen ‘yan Nijeriyar ba su dace da al’adun ƙasar Ghana ba.
30 Jul, 2025

‘Yan bindiga sun kashe mutum 30 da suka sace bayan karɓar kuɗin fansa na ₦50m a Zamfara

Ambaliya ta kashe wasu mutane a arewa maso gabashin Nijeriya

Mutum 13 sun mutu, yayin da aka ceto 26 a hatsarin kwale-kwalen Jihar Neja ta Nijeriya – NEMA

Ɓarayi sun kai hari Gidan Rediyon Tarayyar Nijeriya a Kogi, sun sace kayan aiki

Kotu ta yanke wa Hamisu Breaker da G Fresh hukuncin ɗaurin wata biyar saboda wulaƙanta kuɗi
26 Jul, 2025
Danwawu: Gwamnatin Kano ta fara bincike kan kwamishinan da ya karbo belin ‘dilan miyagun ƙwayoyi’
Wannan matakin ya biyo bayan fushin jama’a bayan da aka ga sunan kwamishinan a jikin takardun bayar da belin wanda ake zargin. A halin yanzu gwamnatin jihar ta kafa kwamiti mai mutum bakwai domin gudanar da bincike kan lamarin.

22 Jul, 2025
NCDC: Zazzaɓin lassa ya kashe mutum 151 a Nijeriya a 2025
Kazalika sanarwar ta ce kashi 90 cikin 100 na waɗanda suka kamu da cutar suna cikin jihohin Ondo da Bauchi da Edo da Taraba da kuma Ebonyi ne.

21 Jul, 2025
Sufeto Janar na ‘yan sandan Nijeriya ya gana da tsofaffin jami’an da suka yi zanga-zangar hakkokinsu
Tsofaffin ‘yan sandan sun yi zanga-zangar ne a ranar Litinin a Abuja, ƙarƙashin jagorancin wasu ‘yan fafutuka Omoyele Soware da Bello Galadanci da Deji Adeyanju da kuma Abba Hikima.

21 Jul, 2025
Yadda tsadar takin zamani a Nijeriya ta sa manoma rage noman masara da shinkafa
Matsalar tsadar takin zamanin tana zuwa ne duk da ikirarin da gwamnatin tarayya ta yi cewa tana raba wa manoma taki kyauta don hakan ya taimaka wajen wadatuwar abinci a kasar.

20 Jul, 2025
EFCC na bincike kan gwamnonin Nijeriya 18 da ke kan mulki
Shugaban hukumar EFCC Ola Olukoyede ya ce duk gwamnan da aka samu da laifi zai fuskanci hukunci bayan ƙarewar wa’adinsa.

19 Jul, 2025
‘Yan bindiga sun kashe manoma tara, sun sace 15 a Jihar Zamfara
Lamarin ya faru ne a ƙauyen Jangebe da ke Zamfara, inda a garin ne aka taɓa sace mata ‘yan makarantar sakandare fiye da 300 a 2021.

18 Jul, 2025
Muhawara kan sauya sunan Jami’ar UNIMAID zuwa sunan Muhammadu Buhari
Jama’ar arewacin Nijeriya, musamman dalibai da tsaffin daliban jami’ar ta UNIMAID, da ‘yan Jihar Borno, suna tofa albarkacin bakinsu kan sauya sunan jami’ar UNIMAID zuwa sunan Muhammadu Buhari.

18 Jul, 2025
‘Yan sanda a Kano sun kama ɗalibai 11 kan zargin kashe abokan karatunsu biyu a Bichi
Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Kano, Abdullahi Kiyawa, ya tabbatar da kama ɗaliban, inda ya ce ana gudanar da bincike don tantance irin rawar da kowane ɗalibi ya taka a cikin lamarin.

17 Jul, 2025
Abubuwan da suka faru a Taron Majalisar Zartarwa na Kasa na musamman don karrama Muhammadu Buhari
A jawabin da ya gabatar yayin zaman, Shugaba Tinubu ya yi magana a kan ayyukan Buhari tun daga kan hidimarsa a rundunar sojin Nijeriya har zuwa zamansa Shugaban Ƙasa na farar-hula.

15 Jul, 2025
An binne tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura, jihar Katsina
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima da Firaministan Nijar Ali Lamine Zaine da tsohon shugaban Nijar Mahamadou Issoufou na daga dubban mutanen da suka halarci jana’izar a birnin Daura da yammacin Talata.



