2 Jun, 2025

Wadanda suka tsira daga ambaliya a Nijeriya na bayani game da bala’in da ya halaka sama da mutum 200

An dakatar da ayyukan ceto inda hukumomi suka yi imanin cewa ba za a sake samun waɗanda suka tsira daga ambaliyar ba.

nigeria floods 88586

2 Jun, 2025

An kashe aƙalla mutum 25 a wasu sabbin hare-hare a Jihar Benue

A ranar Lahadi, maharan sun kashe mutane 14 a garin Ankpali, sannan kuma a daren Lahadi a ƙauyen Naka na Ƙaramar Hukumar Gwer West, mutane 11 aka kashe, kamar yadda hukumomi suka tabbatar.

2025 05 26t061119z 1 lynxnpel4p05l rtroptp 3 nigeria security biafra

1 Jun, 2025

Maniyyatan Aikin Hajji biyu sun yi kashin ɗauri 90 na hodar Ibilis a Kano

Hukumar ta bayyana cewa bayan bayanan sirrin da ta samu, sai jami’anta suka sa na’ura ta duba mutanen da ake zargi inda aka tabbatar suna ɗauke da hodar ibilis ɗin. Sai aka saka musu ido har sai da kowanen su ya yi kashin ɗauri 45 na hodar ibilis.

d98e1b3e4db357ea92493a9bbfb6de72e231c2bcfa4f2d537092ea78916ddc68

31 May, 2025

EFCC ta kama mutum biyu a Kano da fiye da dala dubu 800 ta ‘bogi’

Binciken wucin-gadi da EFCC ta yi ya nuna cewa mutanen biyu na hanyar kai wa wani boka dalolin na jabu wanda ya yi iƙirarin cewa zai mayar da su daloli na ainahi.

9ce45593f42493f58e4e74223f0d263c06bded5cf1f728c06267618988c82d13 main

31 May, 2025

Motar tawagar ‘yan wasan Kano ta yi hatsari, mutum 21 sun rasu

Kwamishinan Harkokin Matasa da Wasanni na Jihar Kano Mustapha Rabiu Kwankwaso ne ya tabbatar da batun hatsarin a ranar Asabar inda a cikin alhini ya tabbatar da mutuwar mutanen.

751faf032cc6a089844775572f724b43882553f2bb215f580d18350f4539a677

31 May, 2025

Kotu a Nijeriya ta ɗaure mutum 15 ‘yan ƙasashen waje

Hukumar EFCC a ƙasar ta ce kotun ta ɗaure mutanen 15 kan samunsu da laifin “ta’addanci ta intanet da kuma amfani da intanet ɗin domin aikata zamba cikin aminci”.

1c2b1e3678f8938eba7cb70812aacda2d2a1045a8eb6d24a9d8777cd51b031fc

30 May, 2025

Dakarun Nijeriya sun harbe ƙasurgumin ɗan ta’adda a dajin Borno

Rahotanni sun ce an daɗe ana neman Abu Fatima ruwa-a-jallo inda aka yi alƙawarin bai wa duk wanda ya gano inda yake naira miliyan 100.

nigeria boko maram explainer 79114

30 May, 2025

An kama sojoji da ‘yan sanda a Nijeriya saboda zargin sayarwa ‘yan ta’adda makamai

Kafofin watsa labarai na cikin gida sun ruwaito cewa an kama sojoji 18, da ‘yan sanda 15 da fararen hula takwas.

22d794dfd34e2dd400585321342edf1e98a948ef0f8131b4d92f8382a62938bc

30 May, 2025

Rundunar Sojin Nijeriya ta ce sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 60 a garin Bita na Jihar Borno

Bayanai sun nuna cewa sojojin saman sun yi amfani da jiragen yaƙi ƙirar A-29 Super Tucano domin fatattakar ‘yan ta’addan.

2373788f911bc280022a7dfee8088db55d710203dc27bc9a551d5de185761665

29 May, 2025

Mutum 20 sun mutu sakamakon ambaliyar ruwa a jihar Neja

Lamarin ya faru ne a al’ummomin Tiffin Maza da Anguwan Hausawa na ƙaramar hukumar Mokwa, sakamakon mamakon ruwan da aka yi a ranar Laraba da daddare.

4a2411f845562506d5bac8dfeb235002c3628035aca76893eb4e29677e22c278
Ana lodawa...