Wasu kalaman marigayi Muhammadu Buhari da ba za a manta da su ba

A yayin da ake ci gaba da alhinin rasuwar tsohon Shugaban Ƙasar Nijeriya, Muhammadu Buhari, TRT Afrika ta yi nazari kan wasu daga cikin kalaman shugaban da suka yaɗu kamar wutar daji, har ma wasu suka zama sara.
14 Jul, 2025
A asibiti ɗaya na yi jinya da Buhari, amma ni an sallame ni – Abdulsalami Abubakar

Tsohon Shugaban Nijeriya Abdulsalami Abubakar ya aika saƙon ta’aziyyarsa kan rasuwar tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari, inda ya ce a asibiti ɗaya suka yi jinya a birnin Landan.
14 Jul, 2025
Saƙonnin ta’aziyyar wasu manyan Nijeriya kan rasuwar Muhammadu Buhari

Marigayin ya rasu ne a ranar Lahadi a wani asibiti da ke birnin Landan bayan ya yi fama da rashin lafiya.
14 Jul, 2025
Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya rasu

Tsohon shugaban ya rasu ne bayan ya yi fama da rashin lafiya, kamar yadda mai magana da yawunsa Garba Shehu ya tabbatar.
13 Jul, 2025

Kotun Nijeriya ta yanke wa mutum 44 hukuncin zaman gidan yari kan alaƙa da Boko Haram

Hafsan Rundunar Sojin Ƙasa ta Nijeriya ya nemi Majalisar Dokoki ta haramta kiwon sake a ƙasar

‘Yan sandan Jihar Kano sun nemi a kwantar da hankali bayan dambarwar kan wa’azin Sheikh Triumph

Gwamnatin Nijeriya ta ce ba za ta karɓi ‘yan ƙasar Venezuela da Trump ke shirin kai mata ba

An kashe ‘yan ta’adda 24 cikin kwana shida a Nijeriya – Rundunar Soji
2 Jun, 2025
Wadanda suka tsira daga ambaliya a Nijeriya na bayani game da bala’in da ya halaka sama da mutum 200
An dakatar da ayyukan ceto inda hukumomi suka yi imanin cewa ba za a sake samun waɗanda suka tsira daga ambaliyar ba.

2 Jun, 2025
An kashe aƙalla mutum 25 a wasu sabbin hare-hare a Jihar Benue
A ranar Lahadi, maharan sun kashe mutane 14 a garin Ankpali, sannan kuma a daren Lahadi a ƙauyen Naka na Ƙaramar Hukumar Gwer West, mutane 11 aka kashe, kamar yadda hukumomi suka tabbatar.

1 Jun, 2025
Maniyyatan Aikin Hajji biyu sun yi kashin ɗauri 90 na hodar Ibilis a Kano
Hukumar ta bayyana cewa bayan bayanan sirrin da ta samu, sai jami’anta suka sa na’ura ta duba mutanen da ake zargi inda aka tabbatar suna ɗauke da hodar ibilis ɗin. Sai aka saka musu ido har sai da kowanen su ya yi kashin ɗauri 45 na hodar ibilis.

31 May, 2025
EFCC ta kama mutum biyu a Kano da fiye da dala dubu 800 ta ‘bogi’
Binciken wucin-gadi da EFCC ta yi ya nuna cewa mutanen biyu na hanyar kai wa wani boka dalolin na jabu wanda ya yi iƙirarin cewa zai mayar da su daloli na ainahi.

31 May, 2025
Motar tawagar ‘yan wasan Kano ta yi hatsari, mutum 21 sun rasu
Kwamishinan Harkokin Matasa da Wasanni na Jihar Kano Mustapha Rabiu Kwankwaso ne ya tabbatar da batun hatsarin a ranar Asabar inda a cikin alhini ya tabbatar da mutuwar mutanen.

31 May, 2025
Kotu a Nijeriya ta ɗaure mutum 15 ‘yan ƙasashen waje
Hukumar EFCC a ƙasar ta ce kotun ta ɗaure mutanen 15 kan samunsu da laifin “ta’addanci ta intanet da kuma amfani da intanet ɗin domin aikata zamba cikin aminci”.

30 May, 2025
Dakarun Nijeriya sun harbe ƙasurgumin ɗan ta’adda a dajin Borno
Rahotanni sun ce an daɗe ana neman Abu Fatima ruwa-a-jallo inda aka yi alƙawarin bai wa duk wanda ya gano inda yake naira miliyan 100.

30 May, 2025
An kama sojoji da ‘yan sanda a Nijeriya saboda zargin sayarwa ‘yan ta’adda makamai
Kafofin watsa labarai na cikin gida sun ruwaito cewa an kama sojoji 18, da ‘yan sanda 15 da fararen hula takwas.

30 May, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya ta ce sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 60 a garin Bita na Jihar Borno
Bayanai sun nuna cewa sojojin saman sun yi amfani da jiragen yaƙi ƙirar A-29 Super Tucano domin fatattakar ‘yan ta’addan.

29 May, 2025
Mutum 20 sun mutu sakamakon ambaliyar ruwa a jihar Neja
Lamarin ya faru ne a al’ummomin Tiffin Maza da Anguwan Hausawa na ƙaramar hukumar Mokwa, sakamakon mamakon ruwan da aka yi a ranar Laraba da daddare.



