Shugaba Bola Tinubu: Manyan matakai biyar cikin shekara biyu da kama aiki

Cikin shekaru biyun da ya yi yana mulkin Nijeriya, Shugaba Tinubu ya kaddamar da tarin manufofi da shirye-shirye, tare da daukar wasu muhimman matakai da suka yi babban tasiri a ciki da wajen Nijeriya.
29 May, 2025
Buhari ya taya Shugaban Nijeriya Tinubu murnar cika shekaru biyu a kan mulki

Buhari ya kuma bukaci ‘yan Nijeriya da su kasance masu kyakkyawan fata kuma su kasance da ƙwarin gwiwa game da makomar kasar.
28 May, 2025
EFCC ta ƙwato ₦277bn da $105m a 2024 – Ministan Shari’a na Nijeriya

EFCC ta ƙwato naira biliyan 248 da dala miliyan 105, da kuma gidaje 753 a shekarar 2024, ita kuwa ICPC ta ƙwato tsabar kuɗi naira biliyan 29.685 da kuma kadarorin da darajarsu ta kai dala biliyan 966,900 na dukiyar da aka sace a shekarar.
28 May, 2025
Majalisar Dokokin Nijeriya ta karɓi buƙatar Tinubu ta ciyo bashin dala biliyan 21.5

Majalisar dokokin kasar ta samu bukatar Shugaban Ƙasa Bola Tinubu na neman amincewar ciyo bashin dala biliyan 21.5 daga waje da kuma lamuni na cikin gida naira biliyan 758 domin warware wasu basukan fensho.
27 May, 2025

Ranar yara ta Nijeriya: Tinubu ya kaddamar da shirin dakile cin zarafin yara

An kashe fiye da mutum 700 a Nijeriya a shekaru huɗu sanadin umarnin zama a gida na IPOB – bincike

Wasu abubuwa sun fashe a kusa da barikin soji a Abuja

An yanke wa mutumin da ya ƙona mutane a masallaci a Kano hukuncin kisa ta hanyar rataya

Sojojin Nijeriya sun rufe haramtattun matatun mai 19 a yankin Neja Delta
25 May, 2025
Jami’an tsaron Nijeriya sun kashe masu garkuwa da mutane 21 a dajin Katsina
Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida na Jihar Katsina, Nasiru Muazu ya ce jami’an rundunar “Forest Sanity III” sun halaka masu garkuwa da mutane aƙalla 21 inda wasu kuma suka tsere da raunuka a jikinsu.

23 May, 2025
Sojojin Nijeriya sun kashe ‘yan Boko Haram 16 a Damboa na jihar Borno
A wata sanarwa da rundunar ta wallafa a shafinta na X, ta ce lamarin ya faru ne a lokacin da ‘yan ta’addar Boko Haram ɗin suka yi ƙoƙarin kutsawa garin don kai hari.

23 May, 2025
Gwamnatin Tinubu ta samu nasara kan matsalolin tsaron da ta gada daga gwamnatin baya – Ribadu
Mallam Nuhu ya ce ta hanyar haɗin gwiwa da jami’an tsaro suka yi, an daƙile ta’asar da ake yawan aikatawa waɗanda suka haɗa da kashe-kashen jama’a da lalata wurare da sace-sacen jama’a da kuma hare-haren ta’addanci a kan cibiyoyin gwamnati.

21 May, 2025
Akwai masu kwarmata bayanai wa Boko Haram cikin ‘yan siyasa da sojoji – Gwamna Zulum
“Ba zan iya cewa ɗari bisa ɗari duk waɗanda suka miƙa wuya suna abin da ya dace ba, amma ina son in tabbatar muku cewa sama da kashi 99 cikin 100 suna abin da ya dace kuma ba su da hannu a cikin ta’addanci,” in ji Zulum

21 May, 2025
EFCC ta mika gidaje 753 da aka ƙwace daga Emefiele ga Ma’aikatar Gidaje ta Nijeriya
A cikin watan Afrilun shekarar 2025 ne dai wata kotun birnin Tarayyar Nijeriya, Abuja ta kori ƙarar da Emefiele ya shigar ta neman a soke ƙwace gidajen domin ba a ba shi damar kare kansa game da mallakar gidajen.

19 May, 2025
‘Yan bindiga sun kashe mutum 50 a jihohi uku na arewacin Nijeriya a kwana biyu
‘Yan bindiga sun kashe aƙalla mutum 50 a hare-hare daban-daban da suka kai a jihohi uku na arewacin Nijeriya.

19 May, 2025
Hukumar tace fina-finai ta Jihar Kano ta dakatar da nuna wasu fina-finai masu dogon zango 22
Hukumar, ta ce ta yi hakan ne a ƙoƙarinta na tabbatar dacewa ana bin dokar tace fina-finai sau da ƙafa tare da ƙara ɗora masana’antar Kannywood a kan saiti.

19 May, 2025
Gwamnan Borno ya roƙi gwamnatin Tarayyar Nijeriya kar ta bari Boko Haram ta ƙwace garin Marte
Zulum, wanda da shi aka yi ta tsare-tsaren ayyukan tsaro har cikin tsakar dare a ranar Asabar, ya gudanar da rangadi don tantance ƙalubalen da aka fuskanta a Marte, tare da lalubo hanyoyin da za a bi don samar da zaman lafiya.

17 May, 2025
Gwamnatin Kano ta haramta bikin ‘ƙauyawa day’ da soke lasisin gidajen bukukuwa
Shugaban hukumar tace fina-finai ta Kano Abba El-Mustapha ya ce sun samu ƙorafi daga jama’ar gari da malamai da ‘yan kasuwa wanda hakan ya sa aka haramta wannan biki.

16 May, 2025
Za mu ci gaba da karya farashin shinkafa —Shugaban BUA
Shugaban kamfanin BUA ya yaba wa Shugaba Bola Ahmad Tinubu kan damar shigowa da abinci da ya bayar, inda ya ce “hangen nesansa” ya taimaka wajen karya farashin abinci a ƙasar.



