9 May, 2025

An ƙaddamar da tashin maniyyatan Nijeriya daga Jihar Imo zuwa Saudiyya

Sahun farko na maniyyata 315 waɗanda suka kama hanyar ƙasa mai tsarki sun fito ne daga jihohin Imo da Abia da Bayelsa inda jirgin Air Peace ne ya kwashe su.

496937682 993759396255225 7538650937471723077 n

8 May, 2025

Sojojin Nijeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram/ISWAP da dama a Borno

Rundunar Sojin Nijeriya ta ce ta halaka ‘yan ta’adda da dama a Igze da Malam Fatori da ke Borno a ranar Laraba, sai dai wasu rahotanni na cewa ‘yan ta’addan sun kashe wasu daga cikin sojojin, daga ciki har da wani mai muƙamin kyaftin.

488084292 985293927058650 4419841210130090290 n

7 May, 2025

Exxon na shirin zuba jarin dala biliyan 1.5 rijiyar man Nijeriya

Wurin haƙar man Usan, wanda aka gano a shekarar 2002 kuma aka ba da damar [haƙa] a shekarar 2008, ya fara aiki ne a cikin shekarar 2012 kuma a halin ya ƙunshi kimanin rijiyoyin mai nau’i-nau’i 34 da ke a haɗe da bututun mai na ƙarƙashin teku takwas.

2025 05 02t113442z 1 lynxmpel410hs rtroptp 3 usa hackers litigation exxon

7 May, 2025

Gwamna Zulum ya haramta sayar da giya a Borno, ya zargi jami’an tsaro da yada mugayen laifuka

Gwamnan ya ce tsofaffin jami’an tsaron Nijeriya da na yanzu sun taka rawa wajen jawo jama’a cikin aikata miyagun laifuka kamar tsaurin ra’ayi da karuwanci da sauran munanan ɗabi’u, lamarin da ke kara ta’azzara barazanar ta’addanci a jihar.

img 2233

6 May, 2025

Ba mu muka yi allon maraba da Tinubu na Katsina babu ƙorafi ba – Gwamna Radda

“Na saurari muryar da aka turo aka ce daga Alhaji Garba Dangida ne da kuma Janar Tsiga kuma na yi godiya sosai da wannan voice da na ji, kuma ina fatan Allah ya saka musu da alheri.

image 20 1

6 May, 2025

Doka ta ba mu damar tsare Very Dark Man — EFCC

Hukumar ta ce mai fafatukar ya “ƙi zuwa duk da jerin saƙonnin gayyata da aka tura masa ta sanannen adireshinsa da kuma hanyar sadarwarsa.

glyilzzw0aa7mk2

6 May, 2025

‘Yan sandan Nijeriya na bincike kan mutuwar yara biyar a cikin wata ajiyayyar mota a Jihar Nasarawa

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa, SP Ramhan Nansel ne ya fadi hakan a wata sanarwa da ya fitar, inda ya ce an gano yaran ‘yan tsakanin shekaru shida zuwa 10 babu rai a cikin wata mota da aka ajiye a harabar wani gida.

police stories2 1

6 May, 2025

Bankin Duniya ya nemi gwamnatin Nijeriya ta kare talakawa daga hauhawar farashi

Bankin Duniya ya shawarci Gwamnatin Tarayya da ta aiwatar da sauye-sauyen da za su kare talakawan kasar daga raɗaɗin hauhawar farashin kayayyaki.

nigeria daily life 11162

5 May, 2025

Baffa Bichi maƙaryaci ne, in ji gwamnan Kano Abba Kabir

Iƙirarin da Baffa Bichi ya yi cewa gwamnatin Jihar Kano tana bai wa Sanata Rabiu Kwankwaso naira biliyan biyu a duk wata ƙarya ce tsagwaronta, in ji wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fitar.

kano 20001 main

4 May, 2025

Mele Kyari ya musanta rahotannin da ake yaɗawa kan cewa yana tsare a hannun EFCC

Mele Kyari ya bayyana haka ne a wata sanarwa da ya fitar bayan wata takarda mai tambarin hukumar EFCC ta rinƙa yawo a kafofin sada zumunta da kuma labaran da wasu jaridun ƙasar suka rinƙa ruwaitowa kan cewa an kama tsohon shugaban

images 20 1
Ana lodawa...