25 Apr, 2025

Dangote ya karɓi muƙami a Bankin Duniya

A ranar Laraba ne Bankin Duniya ya ƙaddamar da mataki na gaba a shirinsa na ƙawance da manyan masu zuba jari na duniya, wanda zai magance matsalolin da ke tarnaƙi ga harkokin zuba jari a duniya.

gscihriwkaanswy

25 Apr, 2025

Za a bai wa mahajjatan Nijeriya kuɗaɗen guzurinsu a hannu ne, maimakon a ATM —Shettima

Mataimakin shugaban ƙasar Nijeriya ya ce sa bakinsa ne ya sa aka soke shirin bai wa mahajjata kuɗaɗen guzurinsu ta katin ATM.

493230144 1244680070354318 7267580156167756196 n

24 Apr, 2025

Yajin aikin ma’aikatan NiMet ya kawo cikas ga sufurin jiragen sama a Nijeriya

Ma’aikatan NiMet suna yajin aiki ne saboda rashin aiwatar da sabon albashi mafi ƙanƙanta a ma’aikatarsu.

1745488653315 u4cs4p 2022 03 04t000000z 1225428722 rc2 rtrmadp 3 ukraine crisis nigeria

24 Apr, 2025

Mahmuda: An umarci sojin Nijeriya su murƙushe sabuwar ƙungiyar masu iƙirarin jihadi daga Jihar Kwara

Laftanar Janar Olufemi Oluyede ya umarci dakarunsa su kawar da ‘yan bindiga na ƙungiyar Mahmuda daga ƙananan hukumomi biyu da suka yi ƙarfi a Jihar Kwara, inda ya ba su wata ɗaya su kammala aikin.

484397834 971249848463058 2127088531831896362 n main

23 Apr, 2025

Za a yi wa rundunar ‘yan sandan kwantar da tarzoma ta Nijeriya ‘Mopol’ garambawul

Nijeriya dai tana fuskantar ƙalubale na tsaro a cikin gida, kuma kwanan nan ne wani bidiyo da ya nuna yadda wasu ‘yan China da ke raba wa wasu ‘yan sandan kwantar da tarzomar ƙasar kuɗi ya janyo kakkausar suka a shafukan sada zumunta a ƙasar.

gpjve wuaauoqq

22 Apr, 2025

Ana zargin wata ‘yar shekara 40 da yi wa yaro ɗan shekara 12 fyaɗe a Bauchi

Sanarwar rundunar ta ci gaba da cewa “Mutumin ya kai ƙarar matar wacce mazauniyar Tashan Jama’are ce, wadda ta ci zarafin yaron da ya kasance ta ɗauke shi aiki don taya ta sana’arta.

image

22 Apr, 2025

ISWAP ta ɗauki alhaƙin kai hare-hare kan dakarun Nijeriya

Mayaƙan Boko Haram da ISWAP sun mayar da hankali ne kan arewa maso gabashin Nijeriya kuma suna kai hare-hare kan dakarun tsaro da fararen-hula, inda suka kashe dubban mutane ko kuma raba su da gidajensu.

image 20 3

21 Apr, 2025

NDLEA ta kama hodar ibilis a ɓoye cikin littattafan Musulunci ana shirin kai su Saudiyya

A sanarwar da NDLEA ɗin ta fitar a ranar Lahadi, ta bayyana cewa an ɓoye ɗauri 20 na hodar wanda jumullar nauyinsu ya kai gram 500 a cikin littattafan addini.

image 20 28119 29 main

21 Apr, 2025

Ba a hana Kashim Shettima shiga Fadar Shugaban Ƙasa ba, in ji mai magana da yawunsa

Ofishin mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya yi watsi da jita-jita da ake yaɗawa cewa an hana Shettiman shiga Fadar Shugaban Nijeriya haka kuma an yi masa ɗaurin talala a gidansa har sai Tinubu ya koma Nijeriya.

gntc luxaaa buz 1

21 Apr, 2025

‘Yan sanda a Nijeriya sun tabbatar da mutuwar mutum 17 a Benue

Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta tabbatar da mutuwar mutum 17 a wasu hare-hare biyu da ake zargin makiyaya sun kai kan al’ummomin manoma a jihar ta Benue.

2015 11 03t000000z 1155926377 gf20000044247 rtrmadp 3 nigeria crime
Ana lodawa...