“Ina ma a ce abubuwan da suka faru a siyasar Kano mafarki ne”: Kwankwaso

Jagoran Jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano a Nijeriya Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana irin yadda ya ji da ma halin da ya tsinci kansa a ciki bayan da gwamna ɗay na jam’iyyarsu Abba Kabir Yusuf ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC.
28 Jan, 2026
Turkiyya Ta Jaddada Goyon Baya ga Nijeriya a Yaƙi da Ta’addanci, Erdogan Ya Karɓi Tinubu a Ankara

Ziyarar Tinubu da alkawarin Erdogan na goyon bayan tsaro na iya buɗe sabon babi na haɗin gwiwa mai ƙarfi tsakanin Turkiyya da Nijeriya a fannin tsaro da tattalin arziki.
27 Jan, 2026
Tinubu Ya Nemi Ƙara Yawan Alkalan Kotunan Ɗaukaka Ƙara da na Tarayya a Nijeriya

Ƙoƙarin Tinubu na faɗaɗa tsarin shari’a na nufin kawo sauƙi, sauri da adalci a kotunan Nijeriya.
27 Jan, 2026
Za a Gurfanar da Wasu Sojojin Nijeriya Kan Zargin Yunƙurin Juyin Mulki

Rundunar sojin ta Nijeriya za ta ɗauki matakin ne a matsayin hukunci tare da ƙoƙarin bin ƙa’ida- Manjo Janar Samaila Uba.
27 Jan, 2026

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Koma Jam’iyyar APC A Hukumance

Hukumar Shige da Fice Ta Kubutar da Mutane 22 Daga Hannun Masu Safarar Mutane a Katsina

NDLEA ta kama ’yar Brazil da hodar iblis mafi yawa da aka taɓa kamawa a Nijeriya

’Yansandan Nijeriya Sun Kama Babbar Mota Mai Ɗauke da Abubuwan Fashewa a Jihar Oyo

Shugaba Tinubu Zai Kai Ziyarar Aiki Turkiyya Ranar Litinin Don Ƙarfafa Haɗin Kai
24 Jan, 2026
Sabuwar Amarya Ta Shiga Hannun ‘Yansanda a Jigawa Kan Zargin Guba Ta Kashe Angonta
‘Yansandan Jigawa sun kama wata sabuwar amarya da ake zargi da saka wa mijinta maganin ɓera, wanda ya yi sanadiyyar mutuwarsa, bayan ta ce an tilasta mata auren.

24 Jan, 2026
Sojojin Nijeriya Sun Karyata Rahoton Mutuwar Kurta a Depot na Zaria
Rundunar Sojin Nijeriya ta karyata rahoton mutuwar wani matashi a Depot na Zaria, tana mai cewa bai taɓa halartar horaswa a can ba, kuma babu wani lamari makamancin haka da ya faru.

23 Jan, 2026
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga jam’iyyar NNPP sakamakon rikicin cikin gida, tare da ’yan majalisa 29, lamarin da ke nuna babbar sauyi a siyasar jihar da kuma yiwuwar komawarsa jam’iyyar APC.

23 Jan, 2026
Tinubu Ya Amince da Tura Sabbin Jakadun Najeriya Zuwa Amurka, Birtaniya da Faransa
Shugaba Tinubu ya amince da tura sababbin jakadun Najeriya zuwa Amurka, Birtaniya da Faransa, bayan Majalisar Dattawa ta tabbatar da su, domin ƙarfafa dangantakar diflomasiyya ta ƙasa.

23 Jan, 2026
Turkiyya Ta Gano Kayan Tarihi 76 na Nijeriya, Ana Shirin Mayar da Su Gida
Turkiyya ta gano kayan tarihi 76 da ake zaton na Nijeriya ne, tare da shirin kulla yarjejeniya domin mayar da su gida a lokacin ziyarar Shugaba Tinubu, domin ƙarfafa haɗin gwiwar al’adu tsakanin ƙasashen biyu.

22 Jan, 2026
Dorinar Ruwa Sun Lalata Gonaki a Gombe, Manoma Sun Fadi Asara Mai Tsanani
Dorinar ruwa sun yi barna a gonakin Hinna a Gombe, sun jawo wa manoma asarar miliyoyin naira tare da tayar da hankula game da tsaron abinci.

22 Jan, 2026
Sojojin Nijeriya Sun Hallaka ’Yan Ta’addan Lakurawa, Sun Ceto Mutane 62 a Kebbi da Zamfara
An gudanar da farmakin ne ta hanyar haɗin gwiwa tsakanin jami’an tsaro da ’yan sa-kai na yankin, abin da ke nuna kyakkyawar haɗin kai da ke tsakaninsu wajen yaƙi da ’yan ta’adda da ’yan bindiga, kamar yadda Laftanal Kanal Olaniyi Osoba ya bayyana.

22 Jan, 2026
Yadda Wanda Ake Zargi Ya Bayyana Shiga Kungiyar Ta’addanci ta Al-Barnawi
Wani da ake tuhuma ya bayyana a kotu yadda ya shiga kungiyar Al-Barnawi kafin harin bam na ginin Majalisar Ɗinkin Duniya a Abuja a 2011.

22 Jan, 2026
Okonjo-Iweala: Nijeriya Ta Yi Gaggawar Neman Manyan Masu Zuba Jari na Duniya a Davos
Okonjo-Iweala ta ce Nijeriya na da damar jawo manyan masana’antu daga duniya idan ta yi tsari mai kyau domin amfani da sauyin hanyoyin samar da kayayyaki a duniya.

21 Jan, 2026
Gwamna Abba Ya Dauki Matakai Masu Tsauri da Tallafi Bayan Kisan Uwa da ’Ya’yanta Shida a Kano
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dauki matakan jin kai da na shari’a bayan kisan uwa da ’ya’yanta shida, inda ya tallafa wa mahaifinsu tare da umartar a hukunta masu laifi.



