5 Sep, 2025

Shin ya dace INEC ta sake yi wa jam’iyyu 171 rijista a Nijeriya?

Farfesa Kamilu Sani Fagge na tsangayar nazarin siyasa a Jami’ar Bayero ta Kano ya shaida wa TRT Afrika cewa akwai alfanu da rashin alfanun jam’iyyu barkatai a siyasar ƙasa.

al48etz5 400x400 main

5 Sep, 2025

Dakarun tsaron Nijar sun daƙile hari a Abalama sun kashe ‘yan bindiga

An kashe biyu daga cikin maharan yayin da aka kama uku daga cikinsu inda ɗaya daga cikin dakarun tsaron ƙasar ya rasu kuma huɗu daga cikinsu suka raunata.

7e753290a5f3f3726752250402ab9ea6720d78a1de464541d3bafafc3a9485d4

2 Sep, 2025

‘Yan sanda za su yi bincike kan harin da aka kai wa ayarin motocin Abubakar Malami a Kebbi

A ranar Litinin ne wasu da ake zargin ‘yan daba ne suka kai wa ayarin motocin Malami hari, a daidai lokacin da rahotanni ke cewa mutane da dama sun koma jam’iyyar haɗaka ta ADC da tsohon Ministan Shari’ar ke daga cikin manyan jagororinta.

7098b329de13a8b2c79939ad1ddd126050bca1d126df02ea2a746ce09a6abc14

2 Sep, 2025

Gertrude Torkornoo: Shugaba Mahama ya kori Alƙaliyar Alƙalan Ghana daga aiki

Shugaban ya sauke alƙaliyar ne bayan an same ta da laifin yin amfani da matsayinta wajen aikata ba daidai ba.

screenshot 202025 04 23 20061931

1 Sep, 2025

An rantsar da kwamandan RSF Dagalo a matsayin shugaban gwamnatin adawa a Sudan

A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadi, gamayyar ƙawancen da RSF ke jagoranta, ta ce Dagalo ya sha rantsuwar kama aiki a Nyala, babban birnin Jihar Darfur ta Kudu da ke yammacin Sudan.

1753640232026 axc5af 44baffcb7231547dcd6174b203897b0057a6ea7bf94a1ebefd051a607f9f780d

22 Aug, 2025

China za ta karɓi baƙuncin shugabannin ƙasashen duniya a taron SCO don ƙarfafa ikon faɗa-a-ji

Shugabanni daga ƙasashe fiye da 20 za su hallara a birnin Tianjin a daidai lokacin da Shugaba Xi Jinping ke ƙoƙarin amfani da taron ƙolin ƙungiyar SCO wajen ƙarfafa tsaro da tasiri a yankin.

c887254c bb86 4d1d b0b7 44ea4b2fe92a

20 Aug, 2025

Trump ya ce yarjejeniyar Ukraine za ta iya taimaka masa ‘shiga aljanna’

Shugaban Amurka ya ce yana fatan samun sa’ar shiga aljanna sakamakon ƙoƙarin da yake yi na samar da zaman lafiya tsakanin Ukraine da Rasha.

trump 25830

16 Aug, 2025

‘Yan sanda sun kama kusan mutum 300 kan zargin tayar da hargitsi a zaɓukan cike gurbi a Kano

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan Nijeriya reshen Jihar Kano ranar Asabar ya ce mutanen da aka kama suna ɗauke da muggan makamai, ciki har da bindigogi.

ap feb 14 2019 nigeria kidnap ransoms

16 Aug, 2025

Ana gudanar da zaɓukan cike gurbi a wasu jihohin Nijeriya

Manyan ‘yan siyasa irin su gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf da takwaransa na Kaduna Uba Sani da babban abokin hamayyarsa kuma tsohon gwamnan Jihar ta Kaduna Nasir El-Rufai duka sun yi yaƙin neman zaɓe ga ‘yan takarar jam’iyyunsu.

6b3a6ca53e7c6dcd014baef5e69d23dbf9315cbf5944983d8c38230d2a0318e4

1 Aug, 2025

INEC za ta fara rajistar masu zaɓe a faɗin Nijeriya ranar 18 ga Agustan 2025

Hukumar ta ce za a buɗe rajistar masu kaɗa ƙuri’a ta intanet a ranar 18 ga watan Agusta ta hanyar tasharta, cvr.inecnigeria.org.

dfb93790f219fefbd1f68be401a48202700ba09deaac577a3120e56f3bcaaf13
Ana lodawa...