Hamas na aiki da yarjejeniyar tsagaita wuta amma Isra’ila na ci gaba da karya ta, Inji Erdogan

Jawabin nasa ya zo ne yayin da Turkiyya ke matsin lamba ga ƙasashen duniya don samar da lumana a Gaza da kuma tabbatar da cewa tsagaita wutar mai rauni tana ci gaba da wanzuwa a yayin da Isra’ila ke ci gaba da karya ta.
24 Oct, 2025
Ghana tana alhinin mutuwar matar tsohon shugaban ƙasar, Nana Konadu Agyeman-Rawlings

Mutuwarta ta zo kusan shekaru biyar bayan ta mijinta, marigayi Jerry John Rawlings.
24 Oct, 2025
Kotu a Bangladesh ta tura manyan hafsoshin soji gidan yari a wata shari’a ta tarihi

Manyan hafoshin, ciki har da janar-janar biyar, an zarge su da laifin kafa wani ɓoyayyen wurin tsare mutane a lokacin mulkin Firaminista, Sheikh Hasina, wadda aka kora a mulki.
22 Oct, 2025
Tsohon shugaban Faransa Nicolas Sarkozy ya fara zaman gidan kaso kan karɓar kuɗin a wurin Gaddafi

Tsohon shugaban Faransa ya fara zaman gidan kason La Sante bayan kotu ta same shi da laifin karɓar kuɗaɗe daga wajen tsohon shugaban Libya Gaddafi domin yin yaƙin neman zaɓensa a shekarar 2007, abin da ya saɓa wa doka.
21 Oct, 2025

Turkiyya ta shiga tsakani: Yadda diflomasiyyar Erdogan ta taimaka wajen cim ma tsagaita wuta a Gaza

Burkina Faso ta kama ma’aikatan jinƙai bisa zargin leƙen asiri

Za a ƙaddamar da shirin bayar da lasisin bindiga na intanet a Ghana

INEC ta buƙaci a hukunta duk wanda ya fara kamfen ɗin 2027 kafin lokaci

Ghana ba za ta ci gaba da kashe dala miliyan 15 a ko wace shekara kan hayar ofishoshin jakadanci ba
5 Sep, 2025
Shin ya dace INEC ta sake yi wa jam’iyyu 171 rijista a Nijeriya?
Farfesa Kamilu Sani Fagge na tsangayar nazarin siyasa a Jami’ar Bayero ta Kano ya shaida wa TRT Afrika cewa akwai alfanu da rashin alfanun jam’iyyu barkatai a siyasar ƙasa.

5 Sep, 2025
Dakarun tsaron Nijar sun daƙile hari a Abalama sun kashe ‘yan bindiga
An kashe biyu daga cikin maharan yayin da aka kama uku daga cikinsu inda ɗaya daga cikin dakarun tsaron ƙasar ya rasu kuma huɗu daga cikinsu suka raunata.

2 Sep, 2025
‘Yan sanda za su yi bincike kan harin da aka kai wa ayarin motocin Abubakar Malami a Kebbi
A ranar Litinin ne wasu da ake zargin ‘yan daba ne suka kai wa ayarin motocin Malami hari, a daidai lokacin da rahotanni ke cewa mutane da dama sun koma jam’iyyar haɗaka ta ADC da tsohon Ministan Shari’ar ke daga cikin manyan jagororinta.

2 Sep, 2025
Gertrude Torkornoo: Shugaba Mahama ya kori Alƙaliyar Alƙalan Ghana daga aiki
Shugaban ya sauke alƙaliyar ne bayan an same ta da laifin yin amfani da matsayinta wajen aikata ba daidai ba.

1 Sep, 2025
An rantsar da kwamandan RSF Dagalo a matsayin shugaban gwamnatin adawa a Sudan
A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadi, gamayyar ƙawancen da RSF ke jagoranta, ta ce Dagalo ya sha rantsuwar kama aiki a Nyala, babban birnin Jihar Darfur ta Kudu da ke yammacin Sudan.

22 Aug, 2025
China za ta karɓi baƙuncin shugabannin ƙasashen duniya a taron SCO don ƙarfafa ikon faɗa-a-ji
Shugabanni daga ƙasashe fiye da 20 za su hallara a birnin Tianjin a daidai lokacin da Shugaba Xi Jinping ke ƙoƙarin amfani da taron ƙolin ƙungiyar SCO wajen ƙarfafa tsaro da tasiri a yankin.

20 Aug, 2025
Trump ya ce yarjejeniyar Ukraine za ta iya taimaka masa ‘shiga aljanna’
Shugaban Amurka ya ce yana fatan samun sa’ar shiga aljanna sakamakon ƙoƙarin da yake yi na samar da zaman lafiya tsakanin Ukraine da Rasha.

16 Aug, 2025
‘Yan sanda sun kama kusan mutum 300 kan zargin tayar da hargitsi a zaɓukan cike gurbi a Kano
Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan Nijeriya reshen Jihar Kano ranar Asabar ya ce mutanen da aka kama suna ɗauke da muggan makamai, ciki har da bindigogi.

16 Aug, 2025
Ana gudanar da zaɓukan cike gurbi a wasu jihohin Nijeriya
Manyan ‘yan siyasa irin su gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf da takwaransa na Kaduna Uba Sani da babban abokin hamayyarsa kuma tsohon gwamnan Jihar ta Kaduna Nasir El-Rufai duka sun yi yaƙin neman zaɓe ga ‘yan takarar jam’iyyunsu.

1 Aug, 2025
INEC za ta fara rajistar masu zaɓe a faɗin Nijeriya ranar 18 ga Agustan 2025
Hukumar ta ce za a buɗe rajistar masu kaɗa ƙuri’a ta intanet a ranar 18 ga watan Agusta ta hanyar tasharta, cvr.inecnigeria.org.



