23 Mar, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Soke Halaccin Shugabancin South-West a Somalia

Somalia ta ayyana cewa gwamnatin South-West ba ta da halacci, lamarin da ya kara tsananta rikicin siyasa tsakanin bangarorin biyu.

download 6

18 Mar, 2026

Burkina Faso Ta Yaba da Karfafa Dangantaka da Türkiye

Burkina Faso ta yaba da karuwar hadin gwiwa da Türkiye tare da kira a kara karfafa dangantakar kasashen biyu.

88

18 Mar, 2026

Shugaban Congo-Brazzaville Ya Sake Lashe Zabe Da Kusan Kashi 95%

Shugaban Congo-Brazzaville ya sake cin zabe da gagarumar rinjaye, yana kara tsawaita mulkinsa da ya dade yana yi.

2026 03 15t182059z 1736897167 rc2owm57gigv rtrmadp 3 congorepublic election main

16 Mar, 2026

Katsewar Intanet Ta Girgiza Zaɓen Shugaban Ƙasa a Jamhuriyar Congo

An katse intanet a faɗin Jamhuriyar Congo yayin gudanar da zaɓen shugaban ƙasa, inda shugaba mai ci Denis Sassou Nguesso ke neman sake wani wa’adi.

2026 03 15t000501z 1 lynxmpem2e003 rtroptp 3 congorepublic election main

14 Mar, 2026

Jagoran Adawar Uganda Bobi Wine Ya Fice Daga Ƙasar Bayan Rikicin Zaɓe

Jagoran adawar Uganda Bobi Wine ya ce ya bar ƙasar na ɗan lokaci domin gujewa matsin lamba bayan zaɓen shugaban ƙasa da ya ƙi amincewa da sakamakonsa.

113 768x512 1

9 Mar, 2026

Gwamna Dauda Lawal na Jihar Zamfara a Nijeriya ya fice daga PDP zuwa APC

Gwamnan Jihar Zamfara a Nijeriya, Dauda Lawal ya sanar da ficewarsa daga Jam’iyyar zuwa jam’iyyar APC mai mulkin ƙasar, sakamakon rikicin cikin gida da ya dabaibaye jam’iyyar.

bffaad5223504b166f73301ea4c85263d4e89ac8ed248179db6e5ebf7db692ce

5 Mar, 2026

Sabon Kundin Tsarin Mulkin Somalia Ya Sauya Ka’idojin Zaben Shugabanni

Somalia ta amince da sabon kundin tsarin mulki wanda ya sauya sharuddan shugabanci da tsarin zaɓen ‘yan majalisa.

dc718f0023bcf831b647871742a1af438295492b21b7e1cccd36c3824dbba1aa

5 Mar, 2026

Shugaban Somalia Ya Ce Sabon Kundin Tsarin Mulki Babban Ci Gaba Ne Ga Ƙasar

Shugaban Somalia ya ce sabon kundin tsarin mulkin ƙasar babban ci gaba ne duk da suka daga wasu ‘yan adawa da gwamnatocin yankuna.

36 768x512 1

26 Feb, 2026

Jam’iyyun Adawa a Nijeriya sun yi watsi da Dokar Zabe ta 2026, sun nemi a yi sabon gyara

A wani taron manema labarai da aka gudanar a Abuja a ranar Alhamis, shugabannin adawar sun ce dokar a yadda take yanzu na iya raunana gaskiya da sahihancin zabe tare da rage amincewar jama’a da tsarin kada kuri’a.

3ba3201da9314d10c1eca95e3ec7e69ce0dcede390093681c86293bad66fd22e main

19 Feb, 2026

Peru: Majalisa ta zaɓi Jose Maria Balcazar a matsayin shugaban rikon ƙwarya

Majalisar Peru ta zaɓi Jose Maria Balcazar a matsayin shugaban rikon ƙwarya bayan tsige Jose Jeri.

77
Ana lodawa...