Amurka da Birtaniya sun amince da yarjejeniyar sasauta haraji kan magunguna

Yarjejeniyar Amurka da Birtaniya na iya ƙarfafa kasuwancin magunguna da amfanin marasa lafiya, amma tana barazana ga kasafin kuɗin NHS muddin ba a daidaita ribar tattalin arziki da lafiyar jama’a ba.
1 Dec, 2025
Ƙoƙarin hambarar da Embalo a Guinea-Bissau ya bar gibin tambayoyi da ba a samu amsa ba

Juyin mulkin Guinea-Bissau ya sake buɗe sabon babi na rikicin siyasa, inda ake ganin ya fi sashenta na siyasa fiye da hujjojin da sojoji suka bayar. Al’umma da ƙungiyoyin yanki kamar ECOWAS na jiran matakin da za a dauka domin dawo da tsarin mulkin farar hula, yayin da tambayoyi da dama game da gaskiyar abin da ya faru ke ci gaba da kasancewa ba tare da amsa ba.
1 Dec, 2025
Takaitaccen Labari: Barazanar da Gwamna Bago ke yi wa ‘yan jarida a Neja

Gwamna Bago na amfani da tsoro da barazana ga ‘yan jarida, inda ake kokarin dakile rahoto kan matsalolin tsaro a jihar. Gwamnati ta saba amfani da jami’an tsaro wajen cafke ko tsare ‘yan jarida, lamarin da ya kara nuna cewa tsaron jihar Neja na ci gaba da tabarbarewa. Wannan yanayi ya sa ‘yan jarida ke gudanar da aikinsu cikin fargaba da kuma tsoron rasa rayuwarsu.
1 Dec, 2025
Nijar ta ce ta fara kai uranium ɗinta kasuwar duniya

Haƙar uranium a Nijar na cikin muhimman batutuwan jayayya da ke tsakanin gwamnatin da ta amshi mulki a shekarar 2023 da kamfanin Orano, wanda gwamntin Faransa ce ke da kashi 90 cikin 100.
1 Dec, 2025

Trump ya ce Amurka za ta dakatar da hijirar ‘yan cirani daga kasashe marasa arziki har abada

Jam’iyyar PDP ɓangaren Kabiru Turaki ta ɗage zaman kwamitin gudanarwarta na farko saboda hargitsi

Shugabar ƙasar Tanzania Samia Hassan ta sha rantsuwar kama aiki a wa’adi na biyu

Masu nazarin kayan tarihi sun gano kisan gillar Faransa a wata makabartar Senegal

Mahama ya hana ministoci bayyana manufofin gwamnatin Ghana sai da izinin majalisar ministoci
28 Oct, 2025
Shugaban Sudan al Burhan ya ce ‘sojojin ƙasar sun janye’ daga Al Fasher
Shugaban majalisar mulkin ƙasar Sudan ya tabbatar da janyewa daga muhimmin birnin na Darfur bayan rundunar RSF ta yi shelar ƙwace Al Fasher.

24 Oct, 2025
Hamas na aiki da yarjejeniyar tsagaita wuta amma Isra’ila na ci gaba da karya ta, Inji Erdogan
Jawabin nasa ya zo ne yayin da Turkiyya ke matsin lamba ga ƙasashen duniya don samar da lumana a Gaza da kuma tabbatar da cewa tsagaita wutar mai rauni tana ci gaba da wanzuwa a yayin da Isra’ila ke ci gaba da karya ta.

24 Oct, 2025
Ghana tana alhinin mutuwar matar tsohon shugaban ƙasar, Nana Konadu Agyeman-Rawlings
Mutuwarta ta zo kusan shekaru biyar bayan ta mijinta, marigayi Jerry John Rawlings.

22 Oct, 2025
Kotu a Bangladesh ta tura manyan hafsoshin soji gidan yari a wata shari’a ta tarihi
Manyan hafoshin, ciki har da janar-janar biyar, an zarge su da laifin kafa wani ɓoyayyen wurin tsare mutane a lokacin mulkin Firaminista, Sheikh Hasina, wadda aka kora a mulki.

21 Oct, 2025
Tsohon shugaban Faransa Nicolas Sarkozy ya fara zaman gidan kaso kan karɓar kuɗin a wurin Gaddafi
Tsohon shugaban Faransa ya fara zaman gidan kason La Sante bayan kotu ta same shi da laifin karɓar kuɗaɗe daga wajen tsohon shugaban Libya Gaddafi domin yin yaƙin neman zaɓensa a shekarar 2007, abin da ya saɓa wa doka.

11 Oct, 2025
Turkiyya ta shiga tsakani: Yadda diflomasiyyar Erdogan ta taimaka wajen cim ma tsagaita wuta a Gaza
A yayin da ake fargabar rushewar yarjeniyoyi, shigar Turkiyya cikin tattaunawar — da amfani da sanayya da dacewar ayyukan leƙen asiri — sun mayar da shawara mai rauni zuwa yarjejeniyar da ta haifar da sakamako mai ma’ana.

9 Oct, 2025
Burkina Faso ta kama ma’aikatan jinƙai bisa zargin leƙen asiri
An zargi jami’an leƙen asirin da daukar bayanai masu muhimmanci a na’urori game da rundunar sojin kasar ta Yammacin Afirka.

1 Oct, 2025
Za a ƙaddamar da shirin bayar da lasisin bindiga na intanet a Ghana
“Za a haɗa dukkan lasisin bindiga da katin [shaidar ɗan ƙasa] na Ghana domin sauƙaƙa bibiyar waɗanda suka mallaki bindigogi lamarin da zai rage yawan aikata laifuka a ƙasar, in ji ministan tsaron cikin gida.

10 Sep, 2025
INEC ta buƙaci a hukunta duk wanda ya fara kamfen ɗin 2027 kafin lokaci
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa ta Nijeriya (INEC) ta bukaci da a yi sauye-sauyen dokoki da daukar matakai masu tsauri kan ‘yan siyasa da jam’iyyun siyasa da suke fara gangami da wuri tun kafin lokacin manyan zabukan 2027 ya zo.

6 Sep, 2025
Ghana ba za ta ci gaba da kashe dala miliyan 15 a ko wace shekara kan hayar ofishoshin jakadanci ba
Shugaba Mahama ya bayyana cewa ya bai wa ministocin harkokin waje da na kuɗi aikin warware wannan matsalar da ta daɗe tana damun ƙasar Ghana.


