28 Jul, 2025

Sudan ta yi Allah wadai da kafa gwamnatin adawa ta RSF

Rundunar sojin Sudan da ke samun goyon bayan gwamnatin ƙasar ta yi Allah wadai da kafa gwamnatin adawa ta RSF, inda ta bayyana ta a matsayin “gwamnatin fatalwa”

fd8be75af456a576db57af43c77cc4e1b433b300c4ad16d6d765623f951221e0

17 Jul, 2025

Fidan ya soki kisan kiyashin da Isra’ila ke yi a Gaza, ya buƙaci MDD ta ɗauki matakin tsagaita wuta

Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Hakan Fidan ya shaida wa Majalisar Ɗinkin Duniya cewa Gaza ya zama “sansanin musgunawa jama’a“, inda ya yi kira ga tsagaita wuta cikakkiya, da kuma kira da a bayar da damar kai kayan agaji.

25f339cd5693827c71d9e7407e58bf3dc2157edb886873d1eef0931cf4853e02

16 Jul, 2025

Atiku Abubakar ya fice daga babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Nijeriya

A wata wasiƙa da Atikun ya aike wa shugaban jam’iyyar PDP na ƙaramar hukumar Jada a jihar Adamawa, ya ce “Na rubuta wannan wasiƙa ne domin na ayyana ficewa ta daga jam’iyyar PDP a hukumance wacce ta fara aiki ba tare da ɓata lokaci ba.

8cac9b6bb7bc7ad6c98bc06700e3af8cc86e06e0f4f0458643c8ac0d7542db85

16 Jul, 2025

Isra’ila ta kai hari hedkwatar Rundunar Sojin Syria

Harin na Isra’ila ya zo a yayin da take ci gaba da kai wa dakarun Syria hare-hare a kudancin garin Sweida.

52aeef8cd69503d15de04712213aee06229295a09d37806968ee03c805604b66

16 Jul, 2025

Amurka ta ce ta jibge ‘yan wasu ƙasashe da ta kora a ƙasar Estwatini da ke Kudancin Afirka

A wani saƙo da ta wallafa a shafin X, kakakin Ma’aikatar Tsaron Cikin Gida ta Amurka ta ambaci sunaye biyar na wasu ‘yan ƙasashen Vietnam, Jamaica, Laos, Cuba da Yemen waɗanda aka tuhuma da aikata muggan laifukan fyaɗe da kisan kai.

3a9cd4eead1e8501530c83d8c4c07a15a62bd6e185e7c18684d23aa0106e66ad

11 Jul, 2025

Muƙaddashiyar mai gabatar da ƙara a Kotun ICC ta ce ana ci gaba da aikata laifukan yaƙi a Sudan

Muƙaddashiyar mai gabatar da ƙara ta Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Ƙasa da Ƙasa (ICC) Nazhat Shameen Khan ta yi gargaɗin cewa yunwa na ta’azzara a Sudan sakamakon yadda aka gaza kai kayan agaji ga mabuƙata.

1f7b793983f01e3094ddbfca2eb96bff77f8f0d6a80d1996c575d1998307f246

24 May, 2025

Jumhuriyar Dimokuradiyyar Kongo ta cire wa tsohon Shugaban Kasar Kabila rigar kariya

Ana neman Kabila ruwa a jallo a Jumhuriyar Dimokuradiyyar Kongo saboda zargin goyon bayan ‘yan tawaye a gabashin kasar.

2025 05 23t090755z 649098996 rc2m3da8j2zf rtrmadp 3 congo politics

22 May, 2025

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC za ta samar da sashen aiki da Ƙirkirarriyar Basira

Kirkirarriyar Basira na iya kawo babban sauyi a harkokin zabuka a Nijeriya, inda a daya bangaren kuma, ana iya amfani da shi wajen yada labaran karya, jirkita bayanai da aikata manuba a yanar gizo.

al48etz5 400x400 1

21 May, 2025

Shugaban Turkiyya ya ce duniyar Turkawa ba za ta cika ba sai da Jumhuriyar Turkawan Arewacin Cyprus

Turkiyya ta yi amanna cewa “Hoton iyalan duniyar Turkawa zai zama mai nakasu a ko yaushe idan babu Jumhuriyar Turkawan Arewacin Cyprus a ciki,” in ji Erdogan.

aa 38028989

21 May, 2025

An yanke wa tsohon firaministan DRCCongo hukuncin daurin shekaru 10 kan cin hanci da rashawa

An yanke wa tsohon Firaministan DRC, Augustin Matata Ponyo, hukuncin daurin shekaru goma saboda “almundahana” da dala miliyan 247 mallakin gwamnatin ƙasar.

augustine
Ana lodawa...