Dakarun tsaron Nijar sun daƙile hari a Abalama sun kashe ‘yan bindiga

An kashe biyu daga cikin maharan yayin da aka kama uku daga cikinsu inda ɗaya daga cikin dakarun tsaron ƙasar ya rasu kuma huɗu daga cikinsu suka raunata.
5 Sep, 2025
‘Yan sanda za su yi bincike kan harin da aka kai wa ayarin motocin Abubakar Malami a Kebbi

A ranar Litinin ne wasu da ake zargin ‘yan daba ne suka kai wa ayarin motocin Malami hari, a daidai lokacin da rahotanni ke cewa mutane da dama sun koma jam’iyyar haɗaka ta ADC da tsohon Ministan Shari’ar ke daga cikin manyan jagororinta.
2 Sep, 2025
Gertrude Torkornoo: Shugaba Mahama ya kori Alƙaliyar Alƙalan Ghana daga aiki

Shugaban ya sauke alƙaliyar ne bayan an same ta da laifin yin amfani da matsayinta wajen aikata ba daidai ba.
2 Sep, 2025
An rantsar da kwamandan RSF Dagalo a matsayin shugaban gwamnatin adawa a Sudan

A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadi, gamayyar ƙawancen da RSF ke jagoranta, ta ce Dagalo ya sha rantsuwar kama aiki a Nyala, babban birnin Jihar Darfur ta Kudu da ke yammacin Sudan.
1 Sep, 2025

China za ta karɓi baƙuncin shugabannin ƙasashen duniya a taron SCO don ƙarfafa ikon faɗa-a-ji

Trump ya ce yarjejeniyar Ukraine za ta iya taimaka masa ‘shiga aljanna’

‘Yan sanda sun kama kusan mutum 300 kan zargin tayar da hargitsi a zaɓukan cike gurbi a Kano

Ana gudanar da zaɓukan cike gurbi a wasu jihohin Nijeriya

INEC za ta fara rajistar masu zaɓe a faɗin Nijeriya ranar 18 ga Agustan 2025
28 Jul, 2025
Sudan ta yi Allah wadai da kafa gwamnatin adawa ta RSF
Rundunar sojin Sudan da ke samun goyon bayan gwamnatin ƙasar ta yi Allah wadai da kafa gwamnatin adawa ta RSF, inda ta bayyana ta a matsayin “gwamnatin fatalwa”

17 Jul, 2025
Fidan ya soki kisan kiyashin da Isra’ila ke yi a Gaza, ya buƙaci MDD ta ɗauki matakin tsagaita wuta
Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Hakan Fidan ya shaida wa Majalisar Ɗinkin Duniya cewa Gaza ya zama “sansanin musgunawa jama’a“, inda ya yi kira ga tsagaita wuta cikakkiya, da kuma kira da a bayar da damar kai kayan agaji.

16 Jul, 2025
Atiku Abubakar ya fice daga babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Nijeriya
A wata wasiƙa da Atikun ya aike wa shugaban jam’iyyar PDP na ƙaramar hukumar Jada a jihar Adamawa, ya ce “Na rubuta wannan wasiƙa ne domin na ayyana ficewa ta daga jam’iyyar PDP a hukumance wacce ta fara aiki ba tare da ɓata lokaci ba.

16 Jul, 2025
Isra’ila ta kai hari hedkwatar Rundunar Sojin Syria
Harin na Isra’ila ya zo a yayin da take ci gaba da kai wa dakarun Syria hare-hare a kudancin garin Sweida.

16 Jul, 2025
Amurka ta ce ta jibge ‘yan wasu ƙasashe da ta kora a ƙasar Estwatini da ke Kudancin Afirka
A wani saƙo da ta wallafa a shafin X, kakakin Ma’aikatar Tsaron Cikin Gida ta Amurka ta ambaci sunaye biyar na wasu ‘yan ƙasashen Vietnam, Jamaica, Laos, Cuba da Yemen waɗanda aka tuhuma da aikata muggan laifukan fyaɗe da kisan kai.

11 Jul, 2025
Muƙaddashiyar mai gabatar da ƙara a Kotun ICC ta ce ana ci gaba da aikata laifukan yaƙi a Sudan
Muƙaddashiyar mai gabatar da ƙara ta Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Ƙasa da Ƙasa (ICC) Nazhat Shameen Khan ta yi gargaɗin cewa yunwa na ta’azzara a Sudan sakamakon yadda aka gaza kai kayan agaji ga mabuƙata.

24 May, 2025
Jumhuriyar Dimokuradiyyar Kongo ta cire wa tsohon Shugaban Kasar Kabila rigar kariya
Ana neman Kabila ruwa a jallo a Jumhuriyar Dimokuradiyyar Kongo saboda zargin goyon bayan ‘yan tawaye a gabashin kasar.

22 May, 2025
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC za ta samar da sashen aiki da Ƙirkirarriyar Basira
Kirkirarriyar Basira na iya kawo babban sauyi a harkokin zabuka a Nijeriya, inda a daya bangaren kuma, ana iya amfani da shi wajen yada labaran karya, jirkita bayanai da aikata manuba a yanar gizo.

21 May, 2025
Shugaban Turkiyya ya ce duniyar Turkawa ba za ta cika ba sai da Jumhuriyar Turkawan Arewacin Cyprus
Turkiyya ta yi amanna cewa “Hoton iyalan duniyar Turkawa zai zama mai nakasu a ko yaushe idan babu Jumhuriyar Turkawan Arewacin Cyprus a ciki,” in ji Erdogan.

21 May, 2025
An yanke wa tsohon firaministan DRCCongo hukuncin daurin shekaru 10 kan cin hanci da rashawa
An yanke wa tsohon Firaministan DRC, Augustin Matata Ponyo, hukuncin daurin shekaru goma saboda “almundahana” da dala miliyan 247 mallakin gwamnatin ƙasar.


