1 Dec, 2025

Rasuwar Anicet Ekane Ta Girgiza Siyasar Kamaru

Mutuwar Anicet Ekane a tsare ta bayyana matsalolin da ‘yan adawa ke fuskanta a Kamaru tare da ƙara tunzura damuwa kan gaskiya, kare ‘yancin siyasa da makomar dimokuraɗiyya a ƙasar.

Anicet Ekane Cameroonian politician

1 Dec, 2025

Amurka da Birtaniya sun amince da yarjejeniyar sasauta haraji kan magunguna

Yarjejeniyar Amurka da Birtaniya na iya ƙarfafa kasuwancin magunguna da amfanin marasa lafiya, amma tana barazana ga kasafin kuɗin NHS muddin ba a daidaita ribar tattalin arziki da lafiyar jama’a ba.

e7ff9240 ced4 11f0 8741 59a8e037abac.jpg e1764619546491

1 Dec, 2025

Ƙoƙarin hambarar da Embalo a Guinea-Bissau ya bar gibin tambayoyi da ba a samu amsa ba

Juyin mulkin Guinea-Bissau ya sake buɗe sabon babi na rikicin siyasa, inda ake ganin ya fi sashenta na siyasa fiye da hujjojin da sojoji suka bayar. Al’umma da ƙungiyoyin yanki kamar ECOWAS na jiran matakin da za a dauka domin dawo da tsarin mulkin farar hula, yayin da tambayoyi da dama game da gaskiyar abin da ya faru ke ci gaba da kasancewa ba tare da amsa ba.

2025 11 27T115057Z 1 LYNXMPELAQ0GX RTROPTP 3 BISSAU SECURITY ARMY e1764618986429

1 Dec, 2025

Takaitaccen Labari: Barazanar da Gwamna Bago ke yi wa ‘yan jarida a Neja

Gwamna Bago na amfani da tsoro da barazana ga ‘yan jarida, inda ake kokarin dakile rahoto kan matsalolin tsaro a jihar. Gwamnati ta saba amfani da jami’an tsaro wajen cafke ko tsare ‘yan jarida, lamarin da ya kara nuna cewa tsaron jihar Neja na ci gaba da tabarbarewa. Wannan yanayi ya sa ‘yan jarida ke gudanar da aikinsu cikin fargaba da kuma tsoron rasa rayuwarsu.

Umaru Bago

1 Dec, 2025

Nijar ta ce ta fara kai uranium ɗinta kasuwar duniya

Haƙar uranium a Nijar na cikin muhimman batutuwan jayayya da ke tsakanin gwamnatin da ta amshi mulki a shekarar 2023 da kamfanin Orano, wanda gwamntin Faransa ce ke da kashi 90 cikin 100.

20663762 0 0 760 428

28 Nov, 2025

Trump ya ce Amurka za ta dakatar da hijirar ‘yan cirani daga kasashe marasa arziki har abada

Shugaban Kasar Amurka ya yi alkawarin kawo karshen takardun ‘dukkan ‘yan gudun hijira ba bis aka’ida ba da Biden ya karba zuwa kasar’.

2025 11 28t084214z 1 lynxmpelar0am rtroptp 3 eeuu trump venezuela

18 Nov, 2025

Jam’iyyar PDP ɓangaren Kabiru Turaki ta ɗage zaman kwamitin gudanarwarta na farko saboda hargitsi

Rahotanni sun ce an samu yamutsi a hedikwatar jam’iyyar a babban birnin Nijeriya Abuja, kafin Turaki ya yi jawabi ga manema labarai.

5e46d9f35a528837ec0198f8ec233bc422e80fb99f90d6c83d808eff92757fb3

4 Nov, 2025

Shugabar ƙasar Tanzania Samia Hassan ta sha rantsuwar kama aiki a wa’adi na biyu

Samia Saluhu Hassan ta karbi rantsuwar kama aikin a wajen wani biki a sansanin soji a Dodoma babban birnin gudanarwa na Tanzania.

a42b8952b5bab857a7c6c644b73419bffdd68d446ec82a39da76dc6b2912a44f

28 Oct, 2025

Masu nazarin kayan tarihi sun gano kisan gillar Faransa a wata makabartar Senegal

Senegal ta yi zargin cewa yana da wahala samun bayanan gano ta’annatin turawan mulkin mallaka na Faransa wajen yin kisan kiyashi a ƙasar.

f96bbead0753b2fe1ab36a5f601897d35defa7120dad3d3814d40758400b2259

28 Oct, 2025

Mahama ya hana ministoci bayyana manufofin gwamnatin Ghana sai da izinin majalisar ministoci

An bayar da umarnin ne a wata sanarwa da sakataren majalisar ministocin ƙasar Ghana, Farfesa Kwaku Danso-Boafo, ya sanya wa hannu.

5921d8d40f9c7b66e4d8882b32f3d83c0367c79d9ef40ccba86893cd4853e517
Ana lodawa...