Faransa Ta Doke Brazil Duk Da Ragewar ’Yan Wasa

Faransa ta doke Brazil da ci 2-1 a wasan sada zumunta duk da jan katin da ta samu, yayin da Mbappé ya kara kusantar tarihin masu yawan kwallaye a tawagar kasar.
27 Mar, 2026
Mohamed Salah Zai Bar Liverpool, Karshen Wani Babban Tarihi a Kulob ɗin

Barin Mohamed Salah Liverpool na nuna ƙarshen wani zamanin zinariya mai cike da kwallaye da manyan nasarori.
26 Mar, 2026
Manyan Kungiyoyin Masar Sun Fice daga CAF Champions League

Kungiyoyin Pyramids da Al Ahly na Masar sun fice daga CAF Champions League bayan shan kashi a gida.
23 Mar, 2026
Gueye Ya Ce Senegal Ta Cancanci Kofin AFCON Duk da Rikicin Sakamako

Idrissa Gueye ya ce Senegal ce ta cancanci kofin AFCON duk da CAF ta bai wa Morocco nasara bayan rikicin wasan karshe.
23 Mar, 2026

Senegal Za Ta Ɗaukaka Ƙara Bayan CAF Ta Kwace Mata Kofin AFCON Ta Bai wa Maroko

CAF Ta Bai wa Morocco Kofin AFCON 2025 Bayan Hukuncin Kwace Nasara Daga Senegal

Maniema Union Ta Doke USM Alger a Gasar CAF Confederation Cup

Jacob Kiplimo Ya Kafa Sabon Tarihi a Gasar Half Marathon

Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Sa Jirgin Cristiano Ronaldo Barin Riyadh Zuwa Madrid
26 Feb, 2026
Osimhen ya kafa tarihi yayin da Galatasaray ta fitar da Juventus a Champions League
Osimhen ya kafa tarihi yayin da Galatasaray ta kai zagayen ‘yan 16 bayan fitar da Juventus.

25 Feb, 2026
‘Yan majalisar Amurka sun nuna damuwa kan shirye-shiryen tsaro na Gasar Kofin Duniya
Jinkirin kuɗaɗen FEMA da matsalolin haɗin-kai sun tayar da damuwa kan tsaron Gasar Kofin Duniya a Amurka.

20 Feb, 2026
Neymar ya zai iya yin ritaya wannan shekarar saboda yawan jinya
Duk da ƙoƙarin ganin an saka shi a tawagar Brazil don buga gasar Kofin Duniya na 2026, Neymar ya amsa cewa zai iya yin ritaya wannan shekarar saboda yawan jinya.

20 Feb, 2026
Kotun Morocco Ta Yanke Hukunci Kan Magoya Bayan Senegal Bayan Hare-Haren AFCON
Wasu magoya bayan Senegal da ake zargi da rikici a wasan ƙarshe na AFCON 2025 sun samu hukunci daga kotu a Morocco, bayan kasancewa a tsare tun ranar 18 ga Janairu.

20 Feb, 2026
Ighalo Ya Bayyana Son Osimhen Ya Zabi Al-Hilal FC Ba Galatasaray Ba
Tsohon dan wasan Odion Ighalo ya ce yana fatan Victor Osimhen ya koma Al-Hilal maimakon Galatasaray, duk da cewa ya gane girman kungiyar Turkiyya.

18 Feb, 2026
Galatasaray ta yi wa Juventus ruwan ƙwallaye da ci 5-2
Galatasaray ta doke Juventus da ci 5-2 bayan dawowa daga baya da kuma jan katin da Juventus ta samu.

17 Feb, 2026
Golan Barcelona ya ƙi karɓar kyautar gwarzon wasa
Garcia yana cewa, “Yawan tare ƙwallo da na yi ba abin kirki ba ne. Ba abin yin murna ba ne idan ya zama sai na yi ta tare ƙwallo da yawa haka.”

17 Feb, 2026
Premier League Za Ta Dakatar da Wasanni na Ɗan Lokaci Domin Iftar a Ramadan
Premier League za ta ba da damar dakatar da wasa na ɗan lokaci a Ramadan domin ‘yan wasa Musulmai su karya azumi.

9 Feb, 2026
Man City Ta Doke Liverpool, Ta Sake Kunna Fatan Lashe Kofin Firimiya
Manchester City ta yi nasara a Anfield cikin tashin hankali, ta doke Liverpool domin ci gaba da neman kare kofin Premier League yayin da burin Liverpool ke ƙara dusashewa.

8 Feb, 2026
Wanousky Montana ya yi bayani kan tafiyarsa a fagen fasaha
Wanousky Montana ya bayyana a KayiTV inda ya yi bayani kan rawar barkwanci wajen haɗa al’umma, nishaɗantarwa da kuma ƙarfafa matasan Nijar su bi burinsu da jajircewa.



