7 Dec, 2025

ECOWAS ta yi Allah wadai da yunƙurin juyin mulki a Jamhuriyar Benin

ECOWAS ta ce za ta ci gaba da mara wa Benin baya ta dukkan hanyoyin da suka dace ciki har da yiwuwar tura sojojinta na ko-ta-kwana na yanki don kare ikon kasar da tsarin mulkin ta.

901d574949e5998b77a757c2bc08da18910a8273642d9c33b401d436da8d4ab6

7 Dec, 2025

Fadar Shugaban Benin ta ce har yanzu Patrice Talon ne a kan mulki

Jami’an sojoji a Benin ranar Lahadi sun sanar cewa sun rushe Shugaban Kasa Patrice Talon, ko da haka cibiyarsa ta ce shi ya tsira kuma sojoji suna dawo da tsarin mulki.

2025 12 07t090800z 459891982 rc2vdaabkpq0 rtrmadp 3 benin security main

7 Dec, 2025

Sojojin Benin sun yi ikirarin juyin mulki a Jamhuriyar Benin

Gungun na sojin waɗanda suke kiran kansu, ‘Military Committee for Refoundation’ wato Kwamitin Soja na Sake Gina Ƙasa’, sun sanar da cire shugaban ƙasa mai ci Patrice Talon.

9a4e52209d63f65bec6f649074e810c9d87860656f492fd002340270af102394

6 Dec, 2025

Shugaba Mahama ya yaba wa Amurka kan cire harajin da ta sa kan kayayyakin gona na Ghana

Shugaban Ghana ya ce kayayyakin gona na Ghana waɗanda ake kaiwa Amurka da suka haɗa da koko, avokado, lemu, barkono, albasa da doya, a yanzu ba za a rinƙa saka musu haraji ba.

fe2d95de3d3ae3324594486b0b05c83dd2db404561185492bb1df4b73ac6a7a4

6 Dec, 2025

Yara 43 na cikin fararen hula 79 da RSF ta kashe a harin jirage marasa matuƙa a Kordofan ta Kudu

Hukumomi sun ce makamai masu linzami sun sauka kan makarantun ƙananan yara da asibitoci da unguwannin da ke cunkushe da jama’a a Kalogi, yayin da Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargɗi game da taɓarɓarewar a duka faɗin Kordofan.

2025 12 03t192149z 89034063 rc2xpdaboc93 rtrmadp 3 sudan politics missing

5 Dec, 2025

Burkina Faso ta saki ma’aikatan agajin da ta kama kan zargin ‘leƙen asiri’

Hukumomin sun zargi ma’aikatan ƙungiyar agajin da tattara muhimman bayanai na tsaro da kuma bayar da su ga ƙasashen waje.

e80c57ee1aac9936ca9a78591fe6f4d2fc6c81062e3f40fb5416b3a2cc1f28c1

5 Dec, 2025

MDD ta yi gargadi kan yunwa a yankin Kordofan na Sudan a yayin da fararen-hula ke ƙara shiga matsi

Ƙungiyoyin bayar da agaji sun yi gargaɗi dangane da yadda yunwa ke ƙara ƙaruwa a Sudan da kuma matsalolin da suka shafi taƙaita zirga-zirga da kuma ƙaruwar rikice-rikice.

1764898334969 ao3sc 0fafa7bc104047def926d32458bd7d35de398b4802d249ec07ee89f7b661838b

4 Dec, 2025

Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi Ta Tara Dubban Mutane a Bauchi

Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi ta bar gagarumin tarihi da tasiri da za su ci gaba da haskaka al’umma tsawon shekaru masu zuwa.

326dc5026ed43eff60ced6813c2350356d5306dfe3f0c17a60b7f99684e3df3c 1 e1764853345362

4 Dec, 2025

Kudancin Afirka ta ɗauki “hutu” daga G20 a zamanin Trump

Wannan hargitsi yana nuna yadda rikice-rikicen siyasa ke iya tasiri ga muhimman kawancen kasa da kasa, tare da barin kasashe su tsaya tsayin daka kan mutuncinsu.

19fd1fdd41698035664824277b8e4bb82ee1d7a16c5b76f895691522473b53b4 e1764843759284

4 Dec, 2025

Hukumar Kwastam ta Jamhuriyar Nijar ta ƙwace nakiya 8,567

Aikin kamen, wanda Laftanar Kanal Fatimata Salifou Marafa, shugabar ofishin ta jagoranta, ya daƙile shigar da miyagun ababen fashewa cikin Nijar, lamarin da ya taƙaita isar irin waɗannan makamai ga ‘yanbindiga da ƙungiyoyin masu aikata laifuka.

9d5f7f30fe6131e334327b99a835907cb94b0292433f849afcdebb5859f9c1ba
Ana lodawa...