22 Nov, 2025

Yaƙin Sudan: Fiye da yara 20 sun mutu sakamakon tsananin rashin abinci a cikin wata guda

Mutuwar yara 23 a yankin Kordofan ta nuna yadda ake da matuƙar buƙatar kayan jinƙai a ƙasar da ke arewa maso gabashin Afirka, inda yunwa ke ƙaruwa bayan fiye da watanni 30 na yaki.

sudan voices of war 36731

22 Nov, 2025

An ƙaddamar da taron shugabannin ƙasashen G20 a Afirka ta Kudu

A yayin wannan taron wanda jigonsa zai kasance ‘hadin kai, daidaito da ɗorewa’, shi ne taron G20 na farko da aka taba gudanarwa a nahiyar Afrika, kuma zai mayar da hankali kan sassauta bashi ga ƙasashe masu ƙaramin ƙarfi.

2025 11 22t090848z 1196325001 rc2k1iadphq1 rtrmadp 3 g20 summit opening

20 Nov, 2025

Mutane 70 sun ɓace bayan jirgin ruwa ɗauke da mutum 120 ya kife a DRC

Kafofin watsa labarai na cikin gida sun ce jirgin yana ɗauke da kimanin mutum 120, kuma daga cikinsu kimanin 50 kawai aka iya cetowa kawo yanzu.

368c03f2a6c0cb7aff69f172d497ceeb46da6a7c4f1896a83774cc9f791b163a

18 Nov, 2025

Sabon Alƙalin Alƙalan Ghana Baffoe-Bonnie ya fara aiki

Ranar Alhamis ne dai majalisar dokokin ƙasar ta amince da sunan alƙalin da shugaban ƙasar ya miƙa mata a matsayin sabon alƙalin alƙalan ƙasar.

5a0259f68d1ee38b131fd9002fbaa4577047ebb7342e2103aafc2799ef32b679

17 Nov, 2025

Za a ƙara farashin man fetur a Ghana

Bayanai daga masana’natar mai sun nuna cewa za a kara farashin mai kama daga kashi 1.18 cikin 100 zuwa kashi 3.54 cikin 100, inda za a sayar da ko wace lita ɗaya ta mai kan kuɗi GH¢13.15 (wato naira 1731.90 kuɗin Nijeriya).

2025 05 08t135427z 1 lynxmpel470pw rtroptp 3 ghana economy

17 Nov, 2025

Ruftawar mahaƙar ma’adanai ta yi ajalin aƙalla mutum 32 a DRC

Wata gada ta rufta a wata mahaƙar ma’adinai na kobolt a kudu maso gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kongo inda ta kashe aƙalla masu haƙar ma’adinai 32, kamar yadda wani jami’in gwamnati a yankin ya bayyana ranar Lahadi.

2025 11 13t171214z 1 lynxmpelac0yo rtroptp 3 cobalt congo traceability

16 Nov, 2025

An samu rahotanni 32 na yi wa ‘yan mata fyade bayan RSF ta ƙwace birnin Al Fasher – Likitoci

Wasu daga cikin ‘yan matan an yi musu fyaɗe a cikin Al Fasher bayan RSF ta ƙwace garin, yayin da wasu aka ci zarafin su a lokacin da suke ƙoƙarin tserewa zuwa garin Tawila da ke maƙwabtaka, in ji Ƙungiyar Likitocin Sudan.

27a726c13ba48613d292a9c6b582758789b39559657f934641c14aed0c89ad92

16 Nov, 2025

Mutum huɗu sun rasu bayan jiragen ruwa biyu na ‘yan ci-rani sun kife a gaɓar tekun Libya

Ƙungiyar bayar da agaji ta Libyan Red Crescent ta ce an tura ma’aikatan agajin gaggawa zuwa wurin don ceto waɗanda suka tsira da ɗauko gawawwakin waɗanda suka mutu, da kuma ba da kulawa.

2025 11 15t224648z 581846248 rc27egars02i rtrmadp 3 britain politics migration

15 Nov, 2025

AfDB zai ba Nijar CFA biliyan 98.7 domin magance matsalar ruwa ta shekara 70 a Zinder

Firaiministan Nijar Ali Mahaman Zeine ya bayyana girman matsalar ruwa a wannan yankin wadda ya ce matsala ce tun ta zamanin mulkin mallaka, ya kuma ce ko tashar samar da ruwa ta farko ta Aroungouza wadda aka gina a 1955 ba ta taɓa magance matsala.

11466a92ffa4fdddaa6efef76d94b7d2b252defa7d6dad205da07faddf9c6b0f

14 Nov, 2025

MDD ta yi gargaɗi kan ƙazancewar yaƙin Sudan, ta yi kira kan barin shigar da kayan agaji

Kusan mutum 100,000 suka rasa muhallansu a Al Fasher da ƙauyukan da ke kewaye tun bayan da RSF ta ƙwace iko da yankin.

ff8481b3e4c39553763167ab2458b2f43a78dd4d52bf99f1a9efb2ca161b16a8
Ana lodawa...