RSF ta Sudan ta kai hare-hare a Jihar Khartoum da birnin Atbara bayan amincewa da tsagaita wuta

Mazauna biranen sun ba da rahoton fashewar abubuwa a kusa sansanin sojin Sudan da wata tashar wutar lantarki.
7 Nov, 2025
Paul Biya na Kamaru: An rantsar da shugaban da ya fi tsufa a duniya a karo na 8 a mulki

An rantsar da shi a wani biki da aka gudanar a majalisar dokoki a babban birnin kasar, Yaounde, don fara sabon wa’adin shekaru bakwai a shugabancin wannan kasa ta tsakiyar Afirka.
6 Nov, 2025
Trump ya ce bai kamata Afirka ta Kudu ta kasance cikin G20 ba, ba zai je taronta a Johannesburg ba

Shugaba Trump ya nanata zargin cewa Afirka Afirka Ta Kudu ta ƙwace filaye, duk da cewa mahukunta a Pretoria sun musanta iƙirarin.
6 Nov, 2025
An kashe mutane 40 a harin da aka kai wa taron jana’iza a yankin Kordofan na Sudan: MDD

Harin na zuwa ne a yayin da mayaƙan RSF ke ƙara zafafa kai hare-hare a garin, inda dakarun gwamnati kuma suke ƙoƙarin mayar musu da martani.
5 Nov, 2025

Harin jirgin sama maras matuƙi na RSF ya kashe mutane da dama a lardin Kordofan na Arewa a Sudan

Fiye da mutum 1,500 sun rasa matsugunansu a Sudan sakamakon taɓarɓarewar tsaro: MDD

Dakarun RSF sun kashe mata 300, sun yi wa 25 fyaɗe cikin awa 48 a Al Fasher – Minista

Ana fargabar dubban mutane na cikin ‘mummunan hatsari’ a birnin Al Fasher na Sudan da RSF ta ƙwace

Dubban mutane sun tsere daga North Kordofan yayin da RSF ta zafafa kai hari a yankin Darfur na Sudan
30 Oct, 2025
Fararen-hula 177,000 sun maƙale a Al Fasher na Sudan, yayin da RSF ke ci gaba da kisa – Likitoci
Kungiyar Likitoci ta Sudan ta ce kusan fararen hula 2,000 aka kashe cikin sa’o’i kaɗan bayan da ‘yan tawayen suka shiga birnin.

30 Oct, 2025
Rundunar RSF ta amsa aikata ‘take haƙƙi’ a Al Fasher na Sudan
Shugaban rundunar, Dagalo, ya ce an kafa kwamitocin bincike domin bincike aika-aikar da RSF ta aikata a yankoin.

28 Oct, 2025
Kenya ta tabbatar da mutuwar mutum 11 ‘yan yawon bude ido a hatsarin jirgin da aka yi a kasar
Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta Kenya ta ce hatsarin ya faru ne a Kwale, kusa da gabar Tekun Indiya.

28 Oct, 2025
Nijar da Chadi za su ƙaddamar da rigakafin dabbobi na haɗin gwiwa a Diffa
Kamfanin dillancin labaran Jamhuriyar Nijar ya ruwaito cewa za a ƙaddamar da rigakafin ne ranar Talata a yankin Diffa a ƙarƙashin jagorancin ministocin biyu.

27 Oct, 2025
Ouattara, na Ivory Coast, ya sake lashe zaben shugaban ƙasa karo na huɗu
A mulkin Ouattara abubuwa sun daidaita a Ivory Coast sannan an samu haɓakar tattalin arziki a ƙasar da ke kan gaba a duniya wajen noman cocoa.

27 Oct, 2025
Paul Biya ya lashe zaɓen Kamaru karo na takwas
Ɗan takara na adawa kuma tsohon minista, Issa Tchiroma Bakary, ya zo na biyu da kashi 35.2 cikin ɗari, in ji Kwamitin Tsarin Mulki na ƙasar Kamaru.

27 Oct, 2025
Ƙarancin man fetur a Mali ya tilasta rufe makarantu a faɗin ƙasar
Duk makarantu a faɗin ƙasar da ke Yammacin Afrika za su ci gaba da kasancewa a rufe daga 27 ga Oktoba zuwa 9 ga Nuwamba yayin da harkokin sufuri da na harkokin yau da kullum suka tsaya cak.

26 Oct, 2025
Gwamnatin Kamaru ta kama manyan ‘yan adawa ana dab da sanar da sakamakon zaɓen shugaban ƙasar
Daga cikin wadanda aka kama akwai Anicet Ekane, shugaban jam’iyyar MANIDEM, da kuma Djeukam Tchameni, sanannen jigo a ƙungiyar Union for Change – duka biyun sun goyi bayan takarar Tchiroma.

26 Oct, 2025
Ana gudanar da zaɓe a Kwadebuwa yayin da Shugaba Ouattara ke neman wa’adi na huɗu
Kwadebuwa, wadda ita ce ƙasar da ta fi kowace samar da koko a duniya tana daga cikin ƙasashen da ke samun saurin bunƙasar tattalin arziki a Yammacin Afirka.

26 Oct, 2025
Sudan ta nemi al’ummar duniya su yi Allah wadai da ‘laifukan’ da RSF ke aikatawa kan fararen-hula
Rikici tsakanin Sojojin Sudan da dakarun RSF ya ƙara ƙazancewa a yankunan Kordofan da Darfur a ‘yan makonnin nan.


