14 Oct, 2025

Issa Tchiroma Bakary ya yi iƙirarin lashe zaɓen shugaban ƙasar Kamaru

Ɗan takarar jam’iyyar hamayya Issa Tchiroma Bakary ya yi kira ga Paul Biya ya amsa shan kaye ko da yake gwamnati ba ta ce uffan ba game da iƙirarin da ya yi na lashe zaɓen shugaban ƙasar Kamaru.

2025 10 14t051109z 1 lynxnpel9d05c rtroptp 3 cameroon election

12 Oct, 2025

‘Yan Kamaru na kaɗa ƙuri’a a zaɓen da Paul Biya ke neman wa’adi na takwas

’Yan takara 13 ne suke neman maye gurbin Shugaba Biya ciki har da wasu da suka taɓa kasancewa na hannun damansa a shekarun baya.

2025 10 12t072842z 1 lynxnpel9b038 rtroptp 3 cameroon election biya

11 Oct, 2025

Jirgi maras matuƙi na RSF ya kashe mutum 30 birnin Al-Fasher na Sudan

Kwamitin ‘yan gwagwarmaya na Al-Fasher ya ce jirgin na RSF ya kai harin ne a sansanin ‘yan gudun hijira na Dar al-Arqam da ke cikin harabar wata jami’a inda aƙalla mutum 30 suka rasu.

2025 10 08t115423z 665882626 rc217hapjn8v rtrmadp 3 sudan politics fashir

10 Oct, 2025

Burkina Faso ta ƙi karɓar mutanen da aka kora daga Amurka

Matakin na Burkina Faso ya zo ne a daidai lokacin da ofishin jakadancin Amurka da ke Ouagadougou babban birnin ƙasar ya dakatar da ayyukan biza, matakin da gwamnatin Traore ta kira ”bita-da-ƙulli”.

e11f8cc9fad83a1117631eb7a296f273286a6fac9489ccf9e97763c46e0e2aa2

8 Oct, 2025

Shugaban Kamaru Biya ya yi fitowar ba-zata, ya ƙaddamar da yaƙin neman zaɓe

A baya bayan nan ba a ganin Shugaban Paul Biya a wajen yaƙin neman zaɓe, kasancewar bai jima da dawowa daga Switzerland ba, inda ya shafe kwanaki dama.

2025 10 07t193740z 1718061888 rc247har2t7n rtrmadp 3 cameroon election biya main

8 Oct, 2025

ICC ta tuhumi shugaban ‘yan bindiga na Sudan Ali Kushayb da laifukan keta hakkin bil’adama

Tuhumar ce hukuncin ICC na farko da ya shafi rikicin Darfur kuma ana sa rai zai zama misalin yin adalci a ɗaya daga cikin rikice-rikicen jinƙai mafiya daɗewa a Afirka.

e697549ce64cedbb8a40715e67541193bbc8881828c3e20403e81759f427ddef

8 Oct, 2025

Sojojin Sudan sun sake ƙwace muhimman wurare daga dakarun RSF a El-Fasher

Wata sanarwa da rundunar sojin Sudan ta fitar ta ce dakarunta sun kai farmaki a wurare daban-daban da ke hannun mayaƙan RSF a El-Fasher inda suka sanya su yin asarar dakaru da kayayyakin aiki.

1759754845578 4wzqce adce5224e7c6f1c8ae531e556b38ac4412ca99f10eb55e03c5befac2530573db

6 Oct, 2025

Hare-haren RSF sun kashe gomman mutane a yankin Darfur na Sudan: Likitoci

Cibiyar Likitocin Sudan (Sudan Doctors Network) ta ce cikin waɗanda suka jikkata akwai yara bakwai da mace mai juna biyu, a harin da aka kai unguwannin zama na Al Fasher, babban birnin Arewacin Darfur da ke yammacin Sudan.

1759754845578 4wzqce adce5224e7c6f1c8ae531e556b38ac4412ca99f10eb55e03c5befac2530573db

6 Oct, 2025

Ayyukan da sojojin Nijar suke yi a yankin Tillaberi sun fara tasiri: Shugaba Tiani

Shugaba Tiani ya bayyana haka ne a lokacin da ya kai ziyara Jihar Tilleberi inda ya yi rangadin dakarun da ke jihar wadda ke fama da matsalar tsaro.

ae45590b548afa8b794f75dd18e54c1e5e4e49bb597341272df64800d3ba9bc2

5 Oct, 2025

RSF ta kai hari da jirgi maras matuƙi na ƙunar baƙin-wake kan fararen-hula a Sudan – Sojoji

Rundunar Sojin Sudan ta zargi ƙungiyar RSF da kai hari kan fararen-hula a Kordofan ta Arewa da ke kudancin Sudan ta hanyar amfani da jirgi maras matuƙi.

c4cb6d6c067f8d3ab92e4e2bc12f05a45915e981a0a8ea404140c0a6acf39a92 main
Ana lodawa...