Yara 43 na cikin fararen hula 79 da RSF ta kashe a harin jirage marasa matuƙa a Kordofan ta Kudu

Hukumomi sun ce makamai masu linzami sun sauka kan makarantun ƙananan yara da asibitoci da unguwannin da ke cunkushe da jama’a a Kalogi, yayin da Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargɗi game da taɓarɓarewar a duka faɗin Kordofan.
6 Dec, 2025
Burkina Faso ta saki ma’aikatan agajin da ta kama kan zargin ‘leƙen asiri’

Hukumomin sun zargi ma’aikatan ƙungiyar agajin da tattara muhimman bayanai na tsaro da kuma bayar da su ga ƙasashen waje.
5 Dec, 2025
MDD ta yi gargadi kan yunwa a yankin Kordofan na Sudan a yayin da fararen-hula ke ƙara shiga matsi

Ƙungiyoyin bayar da agaji sun yi gargaɗi dangane da yadda yunwa ke ƙara ƙaruwa a Sudan da kuma matsalolin da suka shafi taƙaita zirga-zirga da kuma ƙaruwar rikice-rikice.
5 Dec, 2025
Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi Ta Tara Dubban Mutane a Bauchi
Rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi ta bar gagarumin tarihi da tasiri da za su ci gaba da haskaka al’umma tsawon shekaru masu zuwa.
4 Dec, 2025
Kudancin Afirka ta ɗauki “hutu” daga G20 a zamanin Trump

Hukumar Kwastam ta Jamhuriyar Nijar ta ƙwace nakiya 8,567
Yaki ya kara kamari tsakanin dakarun gwamnati da RSF a yankin tsakiyar kudu na Sudan
An sako mutanen da aka yi garkuwa da su a cocin Kwara.

Masu shiga tsakani na ECOWAS sun gana da shugabannin riƙon ƙwarya na Guinea-Bissau
3 Dec, 2025
Ghana na shirin gina tashar makamashin nukiliyarta ta farko
Ghana tana shirin fara shiga harkar makamashin nukiliya inda take niyyar fara gina tashar nukuliyarta ta farko daga shekarar 2027 domin faɗaɗa hanyoyin samun makamashi a ƙasar.

2 Dec, 2025
Hare-hare Sun Hana Guinea-Bissau Kammala Zaɓen Shugaban Ƙasa
Ba za a iya ci gaba da zaɓen Guinea-Bissau ba saboda hare-haren da suka lalata bayanan zaɓe da kuma karɓar mulkin soji da ta katse tsarin mulki.

2 Dec, 2025
Majalisar Dattawa Ta Sauya Shugabanci a Manyan Kwamitoci na Tsaro
Sauye-sauyen sun yi nufin ƙara ƙarfin Majalisar Dattawa wajen tunkarar batutuwan tsaro a duk faɗin ƙasa.
2 Dec, 2025
Ahmed Tinubu ya naɗa tsohon hafsan saro, Janar Christopher Gwabin Musa, a matsayin sabon Ministan Tsaro na ƙasa.
Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Christopher Gwabin Musa tsohon Babban Hafsan Tsaro a matsayin sabon Ministan Tsaro a Nijeriya, ya maye gurbin Mohammed Badaru Abubakar, bayan saukar Bayan Badaru daga muƙaminsa.
1 Dec, 2025
Rasuwar Anicet Ekane Ta Girgiza Siyasar Kamaru
Mutuwar Anicet Ekane a tsare ta bayyana matsalolin da ‘yan adawa ke fuskanta a Kamaru tare da ƙara tunzura damuwa kan gaskiya, kare ‘yancin siyasa da makomar dimokuraɗiyya a ƙasar.

1 Dec, 2025
Ƙoƙarin hambarar da Embalo a Guinea-Bissau ya bar gibin tambayoyi da ba a samu amsa ba
Juyin mulkin Guinea-Bissau ya sake buɗe sabon babi na rikicin siyasa, inda ake ganin ya fi sashenta na siyasa fiye da hujjojin da sojoji suka bayar. Al’umma da ƙungiyoyin yanki kamar ECOWAS na jiran matakin da za a dauka domin dawo da tsarin mulkin farar hula, yayin da tambayoyi da dama game da gaskiyar abin da ya faru ke ci gaba da kasancewa ba tare da amsa ba.
1 Dec, 2025
Hukumar ƙwallon ƙafa ta Kamaru ta dakatar da kocinta
FECAFOOT ta sallami Marc Brys daga matsayin kocin Indomitable Lions saboda karya wasu muhimman ka’idoji.
1 Dec, 2025
Kasashen Afirka sun fara yi wa mutane allurar rigakafin cutar HIV
Allurar Lenacapavir, wadda ake yin ta sau biyu a shekara, tana rage haɗarin yaɗa HIV fiye da kashi 99.9 cikin 100, wanda hakan a aikace yake sanya ta zama rigakafi mai ƙarfi.

1 Dec, 2025
Takaitaccen Labari: Barazanar da Gwamna Bago ke yi wa ‘yan jarida a Neja
Gwamna Bago na amfani da tsoro da barazana ga ‘yan jarida, inda ake kokarin dakile rahoto kan matsalolin tsaro a jihar. Gwamnati ta saba amfani da jami’an tsaro wajen cafke ko tsare ‘yan jarida, lamarin da ya kara nuna cewa tsaron jihar Neja na ci gaba da tabarbarewa. Wannan yanayi ya sa ‘yan jarida ke gudanar da aikinsu cikin fargaba da kuma tsoron rasa rayuwarsu.

30 Nov, 2025
Gwamnatin Sudan ta ce a shirye take ta yi aiki da MDD domin samar da zaman lafiya a ƙasar
Gwamnatin Sudan ta bayyana cewa a shirye take ta yi aiki kafaɗa da kafaɗa da Majalisar Ɗinkin Duniya domin samar da zaman lafiya da tsaro a ƙasar da kuma isar da kayayyakin agaji ga mabuƙata.


