Jami’an leken asiri sun lalata yunƙurin ‘yan ta’addan Daesh na kai hari a garuruwan Morroco bakwai

Jami’an tsaro sun gano tukwanen iskar gas, wasu cike da kusoshi da wayoyin fashewa.
7 Jul, 2026
Nijeriya ta ce an kashe mutum biyu ‘yan ƙasarta a zanga-zangar ƙin jinin baƙi a Afirka ta Kudu

Nijeriya ta ce an kashe ‘yan ƙasarta biyu a watan Yunin da ya gabata a Afirka ta Kudu a zanga-zangar ƙin jinin baƙi wadda ake yi domin adawa da zaman baƙi a ƙasar.
5 Jul, 2026
Rikicin diflomasiyya ya kaure tsakanin Ghana da Afirka ta Kudu kan mutuwar ɗan Ghana

Ghana ta ce ta gabatar da ƙorafi ga Ƙungiyar Tarayyar Afirka AU kan kashe wani ɗan ƙasarta a Afirka ta Kudu inda duka ƙasashen biyu suke bayyana ra’ayoyi daban-daban kan yadda aka kashe mutumin.
3 Jul, 2026
Burkina Faso, Mali da Nijar sun gabatar da sanarwar ficewa daga ICC, in ji kotun

A watan Satumban 2025 ne ƙasashen Afirka ta Yamma uku suka sanar cewa za su fice daga kotun ICC, bayan sun yi zargin cewa manyan ƙasashe suna amfani da ita wajen “danniya da mulkin mallaka na zamani.”
3 Jul, 2026

Sojojin Mali sun raka motocin dakon mai da abinci 940 zuwa Bamako saboda fargabar harin ta’addanci

Sojojin Burkina Faso sun ce sun kashe ‘yanta’adda fiye da 400 a wani hari da suka daƙile

MDD ta yi gargaɗin cewa cutar Ebola na iya jefa kusan mutane miliyan 1 cikin talauci a DRC

Afirka ta Kudu ta mai da fiye da mutum 25000 kasashensu kafin wa’adin 30 ga Yuni na masu ƙyamar baƙi

An ji harbe-harbe da ƙarar fashewar wasu abubuwa a yankin Tahoua na Nijar
27 Jun, 2026
Burkina Faso ta kawo ƙarshen dangantakar diflomasiyya da Faransa
Burkina Faso tace matakin ya fara aiki daga ranar 26 ga watan Yuni, kuma ya biyo bayan nazari kan duk wata dangantaka da birnin Paris.

25 Jun, 2026
Manyan jami’an AES na tattaunawa a Ouagadougou gabannin tattaunawar ƙungiyar da ECOWAS
Ana sa ran mahalarta taron za su mayar da hankali kan samar da wani daftari na musamman wanda zai zama jagora ga ƙungiyar AES wajen tattaunawa da ECOWAS kan muhimman batutuwan yankin.

25 Jun, 2026
Nijeriya da ƙasashe 4 sun ƙaddamar da sabuwar hukuma kan hanyar Abidjan zuwa Lagos ta $16bn
Aikin wani ɓangare ne na ƙoƙarin yankin na faɗaɗa haɗin kai na tattalin arziki da kuma inganta haɗe abubuwa more rayuwa a fadin Yammacin Afirka

24 Jun, 2026
Nijar ta gabatar da takardar ficewa daga Kotun Kasa da Kasa ta Hukunta Manyan Laifuka, ICC
A cikin wata sanarwa da aka aiko wa AFP a ranar Talata, ICC ta ce ta karɓi “takardar ficewa” ranar 18 ga Yuni daga Nijar, da Janar Abdourahamane Tiani ke jagoranta.

22 Jun, 2026
Nijar ta gindaya wa Benin sharruɗa kan sake buɗe iyakar kasashen biyu
Rahotanni sun ce a ranar Lahadi ne wata babbar tawaga ta gabatar da waɗannan buƙatun yayin tattaunawar diflomasiyya.

21 Jun, 2026
MDD ta yi gargadi kan barazanar ‘babban zalunci kan bil’adama’ da ke tafe a birnin El-Obeid na Sudan
Sudan ta kasance cikin rikici tun Afrilun 2023, lokacin da rikici ya ɓarke tsakanin rundunar sojin Sudan da rundunar Rapid Support Forces (RSF) kan shirin mayar da rundunar ta sa kai a cikin sojin ƙasar.

20 Jun, 2026
Cutar Ebola: Ma’aikatan lafiya 17 sun rasu yayin da cutar ke ‘yaɗuwa cikin sauri’
WHO ta yi gargaɗi cewa cutar na yaɗuwa cikin sauri duk da ƙoƙarin gaggawa da ake ƙara yi don magance kwayar cutar.

19 Jun, 2026
Aljeriya da Benin sun nuna goyon baya ga Nijar bayan hari kan filin jiragen sama
Aljeriya da Benin sun shiga sahun kasashen duniya wajen la’antar harin ‘yan ta’adda a filin jiragen sama mafi girma a Nijar.

19 Jun, 2026
Ghana ta nemi a biya diyyar cinikin bayi
Ghana ta karɓi baƙuncin wani babban taro na shugabannin Afrika a ranar Alhamis inda ake neman a sauya goyon baya ga neman diyyar cinikin bayi a siyasance zuwa alƙwari na adalci a aikace.

18 Jun, 2026
Harin da aka kai filin jirgin saman Nijar ya kashe jami’an tsaro 11, in ji gwamnati
A cikin wata sanarwa da gwamnati ta fitar, ta kuma bayyana cewa an kashe maharan 22 a yayin artabun.



