24 Mar, 2026

Shugaban Majalisar Ɗinkin Duniya ya la’anci harin asibiti a Sudan, ya nemi tsagaita wuta

Shugaban MDD ya yi Allah-wadai da harin asibiti a Sudan tare da kira ga gaggawar tsagaita wuta da komawa tattaunawa.

download 4 2

24 Mar, 2026

Chadi ta zama ƙasa mafi fama da gurɓataccen iska a Afirka

Rahoton IQAir ya nuna cewa Chadi ta fi fama da gurɓataccen iska a Afirka, yayin da yawancin ƙasashe duniya ke gaza cika ƙa’idar WHO.

b8a7dd1732799fce36ec6365192a4ace8d97953b512cc3c2060d5382f9813fdb

23 Mar, 2026

Kongo Ta Fara Bincike Bayan Kama Dala Miliyan a Filin Jirgin Sama

Kongo ta fara bincike bayan kama makudan kudade a filin jirgi, a kokarin dakile laifukan kudi.

0b3fc45b657cd70aa5e1a9b3b23ae8c8504a54cb6086bc686cb07073a7983e64 1

23 Mar, 2026

An Gano Gawawwakin Ma’aikatan Ma’adanai 5 Bayan Mummunan Hatsari a Afirka ta Kudu

An gano gawawwakin ma’aikata 5 da suka makale a ma’adinan Kimberley bayan mummunan kwararar laka.

2025 05 05t063446z 1352327993 rc2kzw967eob rtrmadp 3 gold road m a gold fields

23 Mar, 2026

Manyan Kungiyoyin Masar Sun Fice daga CAF Champions League

Kungiyoyin Pyramids da Al Ahly na Masar sun fice daga CAF Champions League bayan shan kashi a gida.

2025 06 24t034607z 13740779 mt1usatoday26519258 rtrmadp 3 soccer fifa club world cup 2025 group stage al ahly fc at fc porto main

23 Mar, 2026

Gueye Ya Ce Senegal Ta Cancanci Kofin AFCON Duk da Rikicin Sakamako

Idrissa Gueye ya ce Senegal ce ta cancanci kofin AFCON duk da CAF ta bai wa Morocco nasara bayan rikicin wasan karshe.

2026 01 18t225226z 1628824606 up1em1i1rjdq6 rtrmadp 3 soccer nations sen mar main

23 Mar, 2026

Ambaliya da Ruwan Sama Sun Hallaka Mutane 81 a Kenya

Ambaliya da ruwan sama mai ƙarfi sun kashe akalla mutane 81 a Kenya tare da raba dubban iyalai da gidajensu.

kenya floods 24285

23 Mar, 2026

Gwamnatin Tarayya Ta Soke Halaccin Shugabancin South-West a Somalia

Somalia ta ayyana cewa gwamnatin South-West ba ta da halacci, lamarin da ya kara tsananta rikicin siyasa tsakanin bangarorin biyu.

download 6

22 Mar, 2026

An kashe mutum 64, cikinsu har da ƙananan yara 13, a harin asibitin Sudan — WHO

Shugaban WHO Tedros Adhanom Ghebreyesus ya ce mutum 89 sun jikkata, ciki har da ma’aikatan lafiya takwas.

2025 04 07t131333z 1 lynxnpel360jo rtroptp 3 sudan politics

21 Mar, 2026

Eid al-Fitr: Hotunan yadda aka yi bikin ƙaramar Sallah a ƙasashen Afirka

An soma ranar ce da gudanar da sallar Idi sannan aka shiga shagulgula da suka haɗa da ziyarce-ziyarce da saka sabbin tufafi da sauran ayyukan alheri.

dd3971a4e150c431073175bde788fb56a289a592d75eb40e9d08b55e501c5b9e
Ana lodawa...