5 Jun, 2026

Bincike: Amincewar duniya ga Netanyahu ta yi ƙasa, martabar Isra’ila na ci gaba da urƙushewa

Sakamakon binciken ya nuna cewa a mafi yawan ƙasashen da aka gudanar da shi, rinjayen jama’a sun ce ba su da tabbacin cewa Netanyahu zai yi abin da ya dace a harkokin duniya.

dcd881737e88c23de4d3f4023ad602f0068b6982a8ca92e5605bcc082dfacc26

4 Jun, 2026

Yarjejeniyar zaman lafiya da Iran ‘za ta iya samuwa a ƙarshen makon nan’ — Trump

Shugaban Amurka ya ce tattaunawa da Tehran na tafiya “da kyau” kuma zai iya samar da sakamako , yana mai ƙarawa da cewa yana son tattaunawar Amurka da Iran ta kasance daban da tattaunawa kan Isra’ila da Hezbollah

2026 06 03t200447z 1836944833 rc2kmla0kqz8 rtrmadp 3 usa trump

3 Jun, 2026

‘Yan Afirka da suka je Indiya neman lafiya na cikin mutum 21 da gobarar hotal ta kashe a New Delhi

Firaministan India, Narendra Modi, ya ayyana bala’in da ya faru a matsayin “mai muni”, yayin da ayyukan ceto ke ci gaba.

aa4ec1e8 8966 43a6 b17c b9ea10170461 1780472786078

30 May, 2026

Trump ya tattauna yarjejeniyar Iran da masu taimaka masa, amma an ce bai yanke hukuncin ƙarshe ba

Shugaban Amurka Trump ya tattauna da masu taimaka masa tsawon sa’a biyu a Fadar White House don yanke”hukuncin ƙarshe” kan yarjejeniya da Iran, amma bai yanke hukuncin ƙarshe ba, a cewar rahotannin kafofin watsa labaran Amurka.

b0cee373 b909 459a a46f f5954ee082cd 1777563031016

29 May, 2026

Saudiyya ta sanar da kammala Hajjin 2026 lafiya inda alhazai miliyan 1.7 suka yi ibadah

Yarima Saud ya ce kakar hajjin 2026/1447 AH ta shaida “tsarin tsaro, tsari da ayyuka masu haɗaka” wanda ya ba mahajjata damar aiwatar da ibadunsu cikin natsuwa da aminci.

2026 05 27t125417z 351801881 rc2chlafytwi rtrmadp 3 saudi hajj prayer

29 May, 2026

Majalisar Faransa ta kaɗa ƙuri’ar gyara dokokin bauta na zamanin mulkin mallaka

‘Yan msajalisar sun kaɗa ƙuri’ar soke dokokin da suka shafi bauta a wuraren da Faransa ta yi wa mulki mallaka

c1875918 23cf 49b7 bdab c412c256043b

28 May, 2026

Trump ya yi barazanar kai wa ƙasashe 15 hari a lokacin mulkinsa: CNN

Oman ita ce aƙalla ƙasa ta 15 da Trump ya yi barazanar kai wa hari, ko ya ƙi cewa ba zai kai musu hari ba, ko kuma aƙalla ya riga ya kai musu harin ma a lokacin mulkinsa.

de2dd8e6f60154f0cf120144844c7f2e0cc0380572e3885d60193695282e5947

27 May, 2026

A cikin hotuna: Yadda Musulamai a fadin duniya suka yi Idin Babbar Sallah

Idin Babbar Sallah, da yanka dabbar layya, na nuni da kammala aikin Hajjin bana, wanda shi ne na biyar a cikin shika-shikan Musulunci.

a3d93ae4b00f67e0d36678a9cd29ca23141a690ba07c9fda6c9622986817c6a1

26 May, 2026

Miliyoyin Musulmai sun taru a kan Dutsen Arfa yayin da aka kai ƙololuwar Aikin Hajji

Kimanin Musulmai miliyan 1.8 ne suka taru a Arfa don gudanar da ibada mafi girma a ayyukan Hajji.

1779779281056 ibvxav 8af88d6f03b64414dd3ce1110388769656bf3ef7d158e50184aa11d4ac12c5f3

25 May, 2026

Fafaroma Leo XIV ya nemi afuwa kan rawar da Cocin Katolika ya taka a cinikin bayi tsakanin nahiyoyi

Babu wani shugaban cocin Katolika da ya taɓa neman afuwa a bainar jama’a kan rawar da tsofaffin fafaromomi suka taka wajen bai wa sarakunan Turai cikakken iko na bautar da miliyoyin mutane, musamman ‘yan Afirka.

2026 05 25t110806z 1577482378 rc2bglamet21 rtrmadp 3 pope encyclical presentation
Ana lodawa...