Ɗanwasan film ɗin Breaking Bad Giancarlo Esposito ya karɓi Musulunci a Saudiyya: rahoto

A cewar Al-Sheikh, shawarar da ɗan wasan ya yanke ta biyo bayan kyawawan abubuwan da ya fuskanta yayin zamansa a Saudiyya da mu’amalarsa da Musulmai yayin aiki a wani aikin samar da shiri a ƙasar.
21 Jun, 2026
Vance ya tafi Switzerland, yayin da wakilan Iran suka isa don zuzzurfar tattaunawar zaman lafiya

Mataimakin Shugaban Amurka JD Vance ya tafi Switzerland domin jagorantar zuzzurfar tattaunawa mai muhimmanci ta diflomasiyya, waɗanda aka tsara da nufin aiwatar da tsare-tsaren zaman lafiya.
21 Jun, 2026
Harin jirage marasa matuka na Ukraine ya afka wa Moscow, in ji Magajin Gari

Magajin garin babban birnin Rasha ya ce wasu jirage marasa matuƙa sun samu sun kai ga wata babbar matatar mai kuma “ana ɗaukar matakai na magance tasirin” harin, ba tare da bayyana ko an lalata matatar ba.
18 Jun, 2026
Yarjejeniyar fahimtar juna tasakanin Amurka da Iran ta ‘kammala’ bayan sa hannun Trump da Pezeshkian

Jami’an Iran da na Amurka sun tabbatar da cewa an sa hannu kan yarjejeniyar a ranar Laraba, inda rahotannin kafofin watsa labarai ke cewa Trump ya sanya hannu da kansa a wajen cin abincin dare da Shugaban Faransa Emmanuel Macron a Fadar Versailles.
18 Jun, 2026

Shugabannin duniya sun yaba wa Pakistan saboda jagorantar yarjejeniyar Amurka da Iran

Amurka na shirin tasa ƙeyar ‘yan Iran zuwa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, a cewar majiyoyi

FIFA ta sauƙe lafari ɗan Somaliya Artan daga Gasar Kofin Duniya bayan Amurka ta hana shi shiga ƙasar

An kashe mutum bakwai a arangamar ‘yansanda da masu zanga-zanga a Kashmir da ke ƙarƙashin Pakistan

Rahotanni sun ce hukumomin sirrin Amurka sun damu da ‘ƙaruwar barazanar leƙen asiri’ daga Isra’ila
5 Jun, 2026
Bincike: Amincewar duniya ga Netanyahu ta yi ƙasa, martabar Isra’ila na ci gaba da urƙushewa
Sakamakon binciken ya nuna cewa a mafi yawan ƙasashen da aka gudanar da shi, rinjayen jama’a sun ce ba su da tabbacin cewa Netanyahu zai yi abin da ya dace a harkokin duniya.

4 Jun, 2026
Yarjejeniyar zaman lafiya da Iran ‘za ta iya samuwa a ƙarshen makon nan’ — Trump
Shugaban Amurka ya ce tattaunawa da Tehran na tafiya “da kyau” kuma zai iya samar da sakamako , yana mai ƙarawa da cewa yana son tattaunawar Amurka da Iran ta kasance daban da tattaunawa kan Isra’ila da Hezbollah

3 Jun, 2026
‘Yan Afirka da suka je Indiya neman lafiya na cikin mutum 21 da gobarar hotal ta kashe a New Delhi
Firaministan India, Narendra Modi, ya ayyana bala’in da ya faru a matsayin “mai muni”, yayin da ayyukan ceto ke ci gaba.

30 May, 2026
Trump ya tattauna yarjejeniyar Iran da masu taimaka masa, amma an ce bai yanke hukuncin ƙarshe ba
Shugaban Amurka Trump ya tattauna da masu taimaka masa tsawon sa’a biyu a Fadar White House don yanke”hukuncin ƙarshe” kan yarjejeniya da Iran, amma bai yanke hukuncin ƙarshe ba, a cewar rahotannin kafofin watsa labaran Amurka.

29 May, 2026
Saudiyya ta sanar da kammala Hajjin 2026 lafiya inda alhazai miliyan 1.7 suka yi ibadah
Yarima Saud ya ce kakar hajjin 2026/1447 AH ta shaida “tsarin tsaro, tsari da ayyuka masu haɗaka” wanda ya ba mahajjata damar aiwatar da ibadunsu cikin natsuwa da aminci.

29 May, 2026
Majalisar Faransa ta kaɗa ƙuri’ar gyara dokokin bauta na zamanin mulkin mallaka
‘Yan msajalisar sun kaɗa ƙuri’ar soke dokokin da suka shafi bauta a wuraren da Faransa ta yi wa mulki mallaka

28 May, 2026
Trump ya yi barazanar kai wa ƙasashe 15 hari a lokacin mulkinsa: CNN
Oman ita ce aƙalla ƙasa ta 15 da Trump ya yi barazanar kai wa hari, ko ya ƙi cewa ba zai kai musu hari ba, ko kuma aƙalla ya riga ya kai musu harin ma a lokacin mulkinsa.

27 May, 2026
A cikin hotuna: Yadda Musulamai a fadin duniya suka yi Idin Babbar Sallah
Idin Babbar Sallah, da yanka dabbar layya, na nuni da kammala aikin Hajjin bana, wanda shi ne na biyar a cikin shika-shikan Musulunci.

26 May, 2026
Miliyoyin Musulmai sun taru a kan Dutsen Arfa yayin da aka kai ƙololuwar Aikin Hajji
Kimanin Musulmai miliyan 1.8 ne suka taru a Arfa don gudanar da ibada mafi girma a ayyukan Hajji.

25 May, 2026
Fafaroma Leo XIV ya nemi afuwa kan rawar da Cocin Katolika ya taka a cinikin bayi tsakanin nahiyoyi
Babu wani shugaban cocin Katolika da ya taɓa neman afuwa a bainar jama’a kan rawar da tsofaffin fafaromomi suka taka wajen bai wa sarakunan Turai cikakken iko na bautar da miliyoyin mutane, musamman ‘yan Afirka.



