Iran da Amurka Sun Nuna Alamun Ci-gaba a Tatttaunawar Nukiliya

Iran da Amurka sun fara tattaunawar nukiliya a kaikaice tare da nuna alamun ci-gaba, yayin da Tehran ke jaddada tattaunawa ba tare da matsin lamba ba.
9 Feb, 2026
Somaliya da Saudiyya Sun Kulla Yarjejeniyar Haɗin Gwiwar Tsaro da Soji

Somaliya da Saudiyya sun kulla yarjejeniyar tsaro da soji domin ƙarfafa haɗin gwiwa da inganta zaman lafiyar yankin Bahar Maliya.
9 Feb, 2026
Turkiyya da Saudiyya sun jaddada goyon bayansu ga haɗin kan Somaliya da zaman lafiyar yankin

Shugabannin ƙasashen Turkiyya da Saudiyya sun jaddada matsayarsu ta adawa da ƙungiyoyin ‘yan a-ware da tsarin raba ƙasar da ke yankin Kusurwar Afirka a yayin ganawar da suka yi a birnin Riyadh.
4 Feb, 2026
Erdogan Ya Gana da Yarima Mai Jiran Gado Mohammed bin Salman a Riyadh

Erdogan ya gana da Mohammed bin Salman a Riyadh a farkon rangadinsa na yankin, gabanin ziyara zuwa Masar don tattaunawa kan dangantaka da batutuwan yankin.
3 Feb, 2026

Shugaban Turkiyya zai ziyarci Saudiyya da Masar a cikin wannan makon

An Bude Mashigar Rafah Tsakanin Gaza da Masar da Ƙa’idoji Masu Ƙuntatawa

Khamenei Ya Yi Gargaɗi Kan Iya Barkewar Yaƙin Yanki Idan Amurka Ta Kai Hari Kan Iran

Iran ta ayyana rundunonin sojin ƙasashen Turai a matsayin ‘ƙungiyoyin ta’addanci’

A ‘shirye’ Iran take don ‘yarjejeniyar nukiliya ta gaskiya da adalci’: Ministan Harkokin Wajen Iran
28 Jan, 2026
Iran Ta Gargadi Maƙwabta: Duk Ƙasar da Ta Bari a Yi Amfani da Ita Wajen Kai Mata Hari Za a Ɗauke Ta a Matsayin Abokiyar Gaba
Iran ta bayyana a sarari cewa duk maƙociyar da ta ba da damar kai mata hari za ta fuskanci martani a matsayin abokiyar gaba.

27 Jan, 2026
Isra’ila Na Ci Gaba da Karya Tsagaita Wuta, Ta Kashe Dan Jarida da Wasu a Kudancin Lebanon
Ci gaba da hare-haren Isra’ila na kara rusa yarjejeniyar tsagaita wuta tare da jefa yankin cikin sabon haɗarin rikici.

26 Jan, 2026
Manyan jami’an China sun tattauna da Ƙungiyar OIC a yanayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ƙara muni
China na ƙara jaddada matsayinta na neman zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya ta hanyar diflomasiyya, tattaunawa da girmama tsarin kasa da kasa.

26 Jan, 2026
Bankin Duniya da Qatar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Don Samar da Wutar Lantarki ga Mutane Miliyan 300 a Afirka
Bankin Duniya da Qatar sun ƙulla yarjejeniya don tallafa wa shirin Mission 300, wanda ke da burin samar da wutar lantarki ga mutane miliyan 300 a Afirka, tare da bunƙasa ayyukan yi da ci gaban tattalin arziki.

25 Jan, 2026
Erdogan: Yaƙi da Daesh Yana Ƙara Ƙarfi, Zaman Lafiya na Kusa a Gabas ta Tsakiya
Shugaba Erdogan ya ce yaƙin da ake yi da Daesh yana samun nasara, kuma kawar da ta’addanci a arewacin Syria zai kawo zaman lafiya ga dukkan al’ummar yankin, yana mai jaddada muhimmancin haɗin kai da tsaro.

24 Jan, 2026
Iran Ta Yi Wa Amurka Gargaɗi: “Duk Wani Hari Za Mu Ɗauke Shi A Matsayin Cikakken Yaƙi”
Iran ta gargaɗi Amurka cewa duk wani hari za ta ɗauke shi a matsayin cikakken yaƙi, tana mai sanya sojojinta cikin shirin ko-ta-kwana yayin da jiragen yaƙin Amurka ke matsowa Gabas ta Tsakiya.

23 Jan, 2026
Turkiyya Ta Ki Goyon Bayan Tsoma Bakin Ƙasashen Waje a Rikicin Iran – Erdogan
Erdogan ya tabbatar wa Iran cewa Turkiyya ba ta goyon bayan tsoma bakin ƙasashen waje, yana kira da a warware rikicin ta hanyar zaman lafiya, yayin da zanga-zangar da ta yi sanadiyyar mutuwar dubban mutane ke ci gaba.

21 Jan, 2026
Tarayyar Turai Ta Shirya Ƙara Takaita Fitar da Fasahar Drones da Makamai Masu Linzami Zuwa Iran
Tarayyar Turai na shirin ƙara takaita fitar da fasahar drones da makamai zuwa Iran tare da ƙarin takunkumi, domin rage tallafin da Tehran ke bai wa Rasha a yaƙin Ukraine da kuma hukunta murƙushe zanga-zanga.

21 Jan, 2026
Türkiye Ta Ce Tana Sa Ido Kafada-kafada Kan Halin da ake ciki a Syria – Erdogan Ya Faɗa wa Trump
Erdogan ya sanar da Trump cewa Türkiye na bibiyar halin da ake ciki a Syria sosai, yana mai cewa zaman lafiya da kawar da ta’addanci a ƙasar na da muhimmanci ga kwanciyar hankalin yankin.

21 Jan, 2026
Belgium Ta Ce Rushe Ofishin UNRWA a Gabashin Jerusalem Da Isra’ila Ta Yi Ya Saba Wa Dokar Duniya
Belgium ta zargi Isra’ila da karya dokar duniya bayan rushe ofishin UNRWA a Gabashin Jerusalem, tana jaddada cewa mafita daya tilo ita ce kafa kasashe biyu – Isra’ila da Falasdinu.


