Iran Ta Yi Barazanar Ƙaddamar da Yaƙi Idan Aka Kai Wa Khamenei Hari

Iran ta yi gargaɗi cewa duk wata ƙasa da ta kuskura ta kai wa Jagoran Addininta hari za ta fuskanci gagarumin yaƙi.
19 Jan, 2026
Syria Ta Ayyana Harshen Kurdanci a Matsayin Harshen Ƙasa, Ta Mayar wa Kurdawa Haƙƙin ’Yan Ƙasa

Syria ta amince da harshen Kurdanci a matsayin harshen ƙasa, ta dawo wa Kurdawa haƙƙin ’yan ƙasa, tare da ayyana Nowruz a matsayin hutu na ƙasa.
17 Jan, 2026
Yarjejeniyar Najeriya–UAE Za Ta Buɗe Ƙofofin Kasuwannin Duniya ga ’Yan Fitar da Kaya — Minista

Ministar Kasuwanci ta ce yarjejeniyar kasuwanci tsakanin Najeriya da UAE za ta bai wa ’yan kasuwar cikin gida damar shiga kasuwannin duniya kai tsaye, tare da buɗe ƙofofi ga fitar da kayayyaki ba tare da haraji ba.
16 Jan, 2026
Saudiyya, Iran, Oman da Qatar Sun Tattauna Kan Samar da Zaman Lafiya a Yankin Gabas Ta Tsakiya

Ministan Harkokin Wajen Saudiyya, Yarima Faisal bin Farhan, ya shiga jerin tattaunawar diflomasiyya da takwarorinsa na Iran, Oman da Qatar, yayin da ake ƙara fargabar yiwuwar harin Amurka kan Tehran.
15 Jan, 2026

Amurka Ta Yi Maraba da Goyon Bayan Shugabancin Falasdinu ga Tsarin Zaman Lafiya na Trump kan Gaza

Trump Ya Yi Barazanar Ɗaukar Mataki Mai Tsauri Kan Iran Saboda Hukuncin Rataye Masu Zanga-zanga

Guguwar Ruwan Sama Ta Haddasa Ambaliya a Sansanin Sojin Isra’ila

Nijeriya da UAE Za Su Kulla Sabuwar Yarjejeniyar Kasuwanci da Zuba Jari

“Tallafi na Kan Hanya” – Trump Ya Ƙarfafa Masu Zanga-zanga a Iran
12 Jan, 2026
Iran: Khamenei ya kwatanta Trump da “Fir’auna”, ya yi hasashen faduwarsa
Jagoran addinin Iran Ayatollah Ali Khamenei ya soki Donald Trump ta hanyar kwatanta shi da Fir’auna, yana cewa kamar tsofaffin azzalumai, shi ma zai fadi.

12 Jan, 2026
Iran Ta Ce A Shirye Take Don Tattaunawa da Amurka, Amma Ta Shirya Fuskantar Yaƙi
Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa ƙasar na buɗe ƙofar tattaunawa da Amurka, amma tana cikin cikakken shiri idan aka tilasta ta shiga yaƙi.

12 Jan, 2026
Trump na la’akari da martani mai tsauri kan murkushe zanga-zanga a Iran
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce yana duba matakai masu tsauri kan Iran sakamakon murkushe zanga-zanga, yayin da Iran ta ce a shirye take da yaƙi amma kuma tana buɗe kofar tattaunawa.

11 Jan, 2026
Saudiyya da UAE Sun Kammala Atisayen Soja na Tekun Gulf Duk da Rikicin Yemen
Kasashen Gulf sun kammala atisayen soja na haɗin gwiwa a Saudiyya tare da UAE, a daidai lokacin da ake fuskantar sabon tashin hankali kan rikicin Yemen.

10 Jan, 2026
Hakan Fidan: PKK/YPG Ba Ya Sauya Matsaya Sai Da Ƙarfi
Ministan harkokin wajen Turkiyya Hakan Fidan ya ce ƙungiyar PKK/YPG ba ta sauya matsaya sai idan an fuskantar da ita da ƙarfi.

10 Jan, 2026
Zanga-zanga Ta Sake Barkewa a Iran Duk da Katse Intanet a Faɗin Ƙasa
Sabbin zanga-zanga sun sake barkewa a Iran yayin da gwamnati ke tsananta matakan tsaro da katse intanet, abin da ya janyo mutuwar mutane da dama.

10 Jan, 2026
YPG Ta Kwace Asibiti a Aleppo, Ta Kori Ma’aikatan Lafiya
Kungiyar YPG ta kwace wani asibiti a unguwar Sheikh Maqsoud ta Aleppo tare da korar ma’aikatan lafiya, lamarin da ya janyo damuwa kan tsaron fararen hula.

9 Jan, 2026
Faransa, Birtaniya da Jamus sun nuna damuwa kan rikicin Iran
Faransa, Birtaniya da Jamus sun yi Allah-wadai da kashe masu zanga-zanga a Iran tare da kira ga gwamnatin Tehran ta yi haƙuri ta mutunta haƙƙin jama’a.

9 Jan, 2026
Iran: Trump ya wallafa bidiyon da ke cewa masu zanga-zanga sun karɓe Mashhad
Shugaban Amurka Donald Trump ya yada wani bidiyo da ke ikirarin cewa masu zanga-zanga sun karɓe birnin Mashhad a Iran, duk da cewa rahotanni masu zaman kansu ba su tabbatar da hakan ba.

9 Jan, 2026
Syria Ta Sanar da Tsagaita Wuta a Wasu Unguwannin Aleppo
Ma’aikatar Tsaron Syria ta ayyana tsagaita wuta a wasu unguwannin Aleppo domin kawo ƙarshen ayyukan soja da dawo da tsaro.


