Moroko: An Yanke Shawarar Fitar Da Dukkan Mazauna Birnin Ksar El Kebir Saboda Ambaliya

Hukumomin Moroko sun fitar da dukkan mazauna birnin Ksar El Kebir gaba daya domin kare rayuka bayan ruwan sama mai tsanani ya haddasa mummunar ambaliya.
4 Feb, 2026
Yara na Yunwa, Dabbobi na Mutuwa Yayin da Fari Ya Kusa Maida Arewa-Maso-Gabas na Kenya Yankin Bala’i

Fari na tura arewa-maso-gabas na Kenya zuwa ga mummunar yunwa da bala’in jin-ƙai idan duniya ba ta ɗauki matakin gaggawa ba.
27 Jan, 2026
Zaftarewar Ƙasa a Indonesia Ta Kashe Mutane 8, Sama da 80 Sun ɓace

Zaftarewar ƙasa a West Bandung, Indonesia, ta kashe mutane 8 tare da ɓatar da sama da 80 bayan ruwan sama mai ƙarfi, yayin da hukumomi ke ci gaba da aikin ceto a yankin da bala’i ya afku.
25 Jan, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Shigo da Kada a Garuruwan Mozambique, Mutane Uku Sun Rasa Rayuka

Ambaliyar ruwa a Mozambique ta shigo da kada cikin garuruwa, inda suka kashe aƙalla mutane uku, yayin da hukumomi ke gargaɗin jama’a da su nisanci ruwan da ya mamaye yankunan zama.
24 Jan, 2026

Najeriya Ta Yi Ta’aziyya Ga Afirka ta Kudu, Mozambique da Zimbabwe Kan Mummunar Ambaliya

Afirka Ta Kudu Ta Ayana Halin Bala’i Bayan Ambaliyar Ruwa Ta Hallaka Dubban Jama’a

Gobara Ta Ƙone Adaidaita Sahu 16 da Tankokin Mai 2 a Jihar Kano

Guguwar Ruwan Sama Ta Haddasa Ambaliya a Sansanin Sojin Isra’ila
Ana lodawa...

