4 Feb, 2026

Moroko: An Yanke Shawarar Fitar Da Dukkan Mazauna Birnin Ksar El Kebir Saboda Ambaliya

Hukumomin Moroko sun fitar da dukkan mazauna birnin Ksar El Kebir gaba daya domin kare rayuka bayan ruwan sama mai tsanani ya haddasa mummunar ambaliya.

download 2

27 Jan, 2026

Yara na Yunwa, Dabbobi na Mutuwa Yayin da Fari Ya Kusa Maida Arewa-Maso-Gabas na Kenya Yankin Bala’i

Fari na tura arewa-maso-gabas na Kenya zuwa ga mummunar yunwa da bala’in jin-ƙai idan duniya ba ta ɗauki matakin gaggawa ba.

201f53fee43db69a9853e4a70b132a72bf072b177d3b9955693218df9ad46494

25 Jan, 2026

Zaftarewar Ƙasa a Indonesia Ta Kashe Mutane 8, Sama da 80 Sun ɓace

Zaftarewar ƙasa a West Bandung, Indonesia, ta kashe mutane 8 tare da ɓatar da sama da 80 bayan ruwan sama mai ƙarfi, yayin da hukumomi ke ci gaba da aikin ceto a yankin da bala’i ya afku.

AFP 20260124 93VC7RJ v1 MidRes IndonesiaEnvironmentLandslide

24 Jan, 2026

Ambaliyar Ruwa Ta Shigo da Kada a Garuruwan Mozambique, Mutane Uku Sun Rasa Rayuka

Ambaliyar ruwa a Mozambique ta shigo da kada cikin garuruwa, inda suka kashe aƙalla mutane uku, yayin da hukumomi ke gargaɗin jama’a da su nisanci ruwan da ya mamaye yankunan zama.

2026 01 19t204611z 1901237813 rc2m3jau7te9 rtrmadp 3 mozambique floods

19 Jan, 2026

Najeriya Ta Yi Ta’aziyya Ga Afirka ta Kudu, Mozambique da Zimbabwe Kan Mummunar Ambaliya

Najeriya ta bayyana alhini da goyon baya ga ƙasashen kudancin Afirka da ambaliya ta shafa, tana mai kira da a ƙarfafa haɗin gwiwa da dabarun kare jama’a daga bala’o’in yanayi.

South Africa 2

19 Jan, 2026

Afirka Ta Kudu Ta Ayana Halin Bala’i Bayan Ambaliyar Ruwa Ta Hallaka Dubban Jama’a

Ambaliyar ruwa mai tsanani a Afirka ta Kudu da Mozambique ta haddasa asarar rayuka, rushewar gidaje, da ƙaura ta dubban fararen hula, lamarin da ya sa aka ayyana halin bala’i na ƙasa.

edd6d393d0fb5b097fcae88ad59416597f0b6e9875631e99f302affd28a8257e main

15 Jan, 2026

Gobara Ta Ƙone Adaidaita Sahu 16 da Tankokin Mai 2 a Jihar Kano

Wata gobara da ta tashi a gidan mai a Kano ta lalata Adaidaita Sahu 16 da tankokin dakon mai guda biyu a yankin Rimin Kebe.

WhatsApp Image 2026 01 14 at 5.52.40 PM 278x400 1

13 Jan, 2026

Guguwar Ruwan Sama Ta Haddasa Ambaliya a Sansanin Sojin Isra’ila

Wata mummunar guguwa da ruwan sama mai ƙarfi ta janyo ambaliya a wani sansanin sojin Isra’ila a tsakiyar ƙasar, yayin da hukumomi ke gargaɗin tsananin yanayi a yankin.

thumbs b c 83c256cdb9db6845b0de5a225e723532
Ana lodawa...