Syokimau A Kasar Kenya Ta Nutse cikin Ambaliya, Rayuwar Jama’a Ta Tsaya Cak

Ruwan sama mai ƙarfi ya haddasa ambaliya a Syokimau, yana hana zirga-zirga da lalata hanyoyin samun kuɗin shiga.
3 May, 2026
Ambaliyar ruwa ta tilasta kwashe jama’a a Kudancin China
Ruwan sama mai ƙarfi ya haddasa ambaliya a Guangxi na China, inda aka kwashe jama’a tare da ceton wasu da suka makale.
28 Apr, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Hallaka Mutane da Tilasta Dubban Iyali Yin Hijira

Mummunar ambaliya ta jawo asarar rayuka da hijira mai yawa, tare da barazanar ƙarin bala’i da cututtuka.
30 Mar, 2026
Ambaliya da Ruwan Sama Sun Hallaka Mutane 81 a Kenya

Ambaliya da ruwan sama mai ƙarfi sun kashe akalla mutane 81 a Kenya tare da raba dubban iyalai da gidajensu.
23 Mar, 2026

Ethiopia Ta Ayyana Kwana Uku Na Makoki Bayan Zaftarewar Ƙasa

Hadarin Kwale-kwale A Tafkin Tanganyika Ya Hallaka Ma’aikatan Lafiya

Ambaliya Ta Kashe Aƙalla Mutane 30 a Kudancin Habasha

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutane 42 a Kenya

Ambaliya a Gabashin DRC ta Bar Dubban Iyali Ba Tare da Matsuguni Ba
4 Feb, 2026
Moroko: An Yanke Shawarar Fitar Da Dukkan Mazauna Birnin Ksar El Kebir Saboda Ambaliya
Hukumomin Moroko sun fitar da dukkan mazauna birnin Ksar El Kebir gaba daya domin kare rayuka bayan ruwan sama mai tsanani ya haddasa mummunar ambaliya.

27 Jan, 2026
Yara na Yunwa, Dabbobi na Mutuwa Yayin da Fari Ya Kusa Maida Arewa-Maso-Gabas na Kenya Yankin Bala’i
Fari na tura arewa-maso-gabas na Kenya zuwa ga mummunar yunwa da bala’in jin-ƙai idan duniya ba ta ɗauki matakin gaggawa ba.

25 Jan, 2026
Zaftarewar Ƙasa a Indonesia Ta Kashe Mutane 8, Sama da 80 Sun ɓace
Zaftarewar ƙasa a West Bandung, Indonesia, ta kashe mutane 8 tare da ɓatar da sama da 80 bayan ruwan sama mai ƙarfi, yayin da hukumomi ke ci gaba da aikin ceto a yankin da bala’i ya afku.

24 Jan, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Shigo da Kada a Garuruwan Mozambique, Mutane Uku Sun Rasa Rayuka
Ambaliyar ruwa a Mozambique ta shigo da kada cikin garuruwa, inda suka kashe aƙalla mutane uku, yayin da hukumomi ke gargaɗin jama’a da su nisanci ruwan da ya mamaye yankunan zama.

19 Jan, 2026
Najeriya Ta Yi Ta’aziyya Ga Afirka ta Kudu, Mozambique da Zimbabwe Kan Mummunar Ambaliya
Najeriya ta bayyana alhini da goyon baya ga ƙasashen kudancin Afirka da ambaliya ta shafa, tana mai kira da a ƙarfafa haɗin gwiwa da dabarun kare jama’a daga bala’o’in yanayi.

19 Jan, 2026
Afirka Ta Kudu Ta Ayana Halin Bala’i Bayan Ambaliyar Ruwa Ta Hallaka Dubban Jama’a
Ambaliyar ruwa mai tsanani a Afirka ta Kudu da Mozambique ta haddasa asarar rayuka, rushewar gidaje, da ƙaura ta dubban fararen hula, lamarin da ya sa aka ayyana halin bala’i na ƙasa.

15 Jan, 2026
Gobara Ta Ƙone Adaidaita Sahu 16 da Tankokin Mai 2 a Jihar Kano
Wata gobara da ta tashi a gidan mai a Kano ta lalata Adaidaita Sahu 16 da tankokin dakon mai guda biyu a yankin Rimin Kebe.

13 Jan, 2026
Guguwar Ruwan Sama Ta Haddasa Ambaliya a Sansanin Sojin Isra’ila
Wata mummunar guguwa da ruwan sama mai ƙarfi ta janyo ambaliya a wani sansanin sojin Isra’ila a tsakiyar ƙasar, yayin da hukumomi ke gargaɗin tsananin yanayi a yankin.


