Sarki Charles III Ya Karɓi Tinubu a Windsor Don Ƙarfafa Dangantakar Birtaniya da Nijeriya

Ziyarar Tinubu a Birtaniya na nuna ƙoƙarin ƙarfafa dangantaka da bunƙasa haɗin gwiwar tattalin arziki tsakanin ƙasashen biyu.
18 Mar, 2026
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 61 a Borno Bayan Harin Malam Fatori

Sojojin Nijeriya sun fatattaki harin ‘yan ta’adda a Borno tare da kashe sama da 60 da kuma lalata maɓoyarsu.
18 Mar, 2026
Tinubu Ya Umarci Masu Mukaman Siyasa Su Yi Murabus Kafin Zaben 2027

Tinubu ya umarci jami’an gwamnati masu son takara a 2027 da su yi murabus domin tabbatar da gaskiya a zabe.
18 Mar, 2026
Tinubu Ya Tura Manyan Hafsoshin Tsaro Zuwa Maiduguri Bayan Hare-haren Bam

Tinubu ya umarci manyan hafsoshin tsaro su koma Maiduguri domin ƙarfafa tsaro bayan hare-haren bam da suka kashe mutane 23.
17 Mar, 2026

Tinubu Ya Isa London Domin Ziyarar Tarihi Bayan Shekaru Da Dama

Hare-haren ‘Yanta’adda Sun Sake Dawo Wa Maiduguri Bayan Shekaru

Hatsarin Jirgin Ƙasa A Abuja–Kaduna Ya Jikkata Fasinjoji Ba Tare Da Asarar Rai Ba

Hare-haren Ƙunar-baƙin-wake Sun Kashe 23, Sun Jikkata Daruruwan a Maiduguri

An Kama ‘Yan Fashi Huɗu a Filin Jirgin Saman Akure a Najeriya
15 Mar, 2026
‘Yanbindiga a Nijeriya sun kashe jami’an tsaro da ‘yan bijilanti 20 a Filato
‘Yanbindigar sun kashe jami’an tsaro 12, ciki har da manyan jami’an soja biyu, da kuma ‘yan bijilanti takwas da ke taimaka wa jami’an tsaron wajen kare al’ummomin yankin da abin ya shafa.

13 Mar, 2026
Sojojin Nijeriya Sun Daƙile Harin ISWAP a Yobe, Sun Kashe Fiye da 20
Sojojin Nijeriya sun dakile wani hari na ISWAP a Goniri, Jihar Yobe, inda suka kashe fiye da ’yanta’adda 20 tare da kwato makamai bayan artabu mai tsanani.

13 Mar, 2026
NiMet Ta Yi Gargaɗi Kan Yiwuwar Yawaitar Cutar Sankarau a Arewacin Nijeriya
NiMet ta yi gargaɗin cewa jihohi da dama a arewacin Nijeriya na fuskantar haɗarin yawaitar cutar sankarau yayin da zafi ke ƙaruwa, tare da kira ga jama’a su kula da alamomin cutar da wuri.

12 Mar, 2026
Kotun Jalingo Ta Yanke Wa Mutum Uku Shekara 10 Saboda Safarar Makamai
Babbar kotun majistire a Jalingo ta daure mutum uku shekara 10 ba tare da tara ba kan safarar makamai, yayin da wata mata a Abuja ta amsa laifin mallakar harsasai 302.

11 Mar, 2026
Nijeriya Ta Bukaci Haɗin Kai da Ƙasashen Gulf kan Samar da Mai
Nijeriya ta bukaci ƙasashen Gulf su yi haɗin kai da ita wajen samar da mai da iskar gas domin rage matsalar wadatar makamashi a lokacin rikicin Gabas ta Tsakiya.

11 Mar, 2026
Nijeriya Ta Fara Kwashen ‘Yan Kasarta Daga Iran
Nijeriya ta fara kwashe ‘yan kasarta daga Iran ta hanyar kan iyakar Armenia yayin da rikicin yankin ke kara tsananta. Armike ta bayanna cewa babu dan Nijeriya dan ya mutu har iya yanzu.

10 Mar, 2026
Amurka ta yi gargadi game da yiwuwar kai harin ta’addanci kan kayayyaki da makarantunta a Nijeriya
Ofishin jakadancin Amurka ya shawarci ‘yan ƙasar su riƙa sauya hanyoyi da lokutan tafiye-tafiyensu da kuma kauce wa tafiyar da rayuwarsu ta yadda za a iya hasashen abin da za su yi nan gaba tare da kasancewa cikin shirin ko-ta-kwana.

9 Mar, 2026
Nijeriya Ta Nemi A Saki ’Yan Kasarta 42 Da Aka Kama a Mozambique
Nijeriya ta bukaci Mozambique ta saki ’yan kasarta 42 da aka kama ba tare da tuhuma ba, tana zargin cewa an yi kamen ne bisa wariya.

8 Mar, 2026
NDLEA ta kama wani tsohon kansila da kilo 40 na tabar wiwi a Legas
Jami’an hukumar sun kai samame a gidan kansilan wanda ya yi wa’adin mulki biyu, bayan samun sahihan bayanan sirri, inda suka gano kilogiram 40 na tabar wiwi nau’in skunk, a ɗaya daga cikin ɗakunan gidansa.

7 Mar, 2026
Sojojin Nijeriya sun kashe ‘yanbindiga 45 a Katsina, daga ciki har da Kachallah Alti
Kachallah Alti, wanda gawurtaccen ɗanbindiga ne, ɗan’uwa ne kuma mataimaki ga ƙasurgumin shugaban ’yanbindigan nan Adamu Alieru inda Altin ya fara addabar ƙauyuka bayan mutuwar ɗan’uwansa Kachalla Dan Isihu


