31 Oct, 2025

‘Yan sandan Nijeriya sun ceto ‘yan kasashen waje 23 da aka yi garkuwa da su

Samamen ya biyo bayan wani rahoto da aka samu ne cewa an yaudari wasu ‘yan kasashen waje aka shigo da su Nijeriya da nufin za a samar musu ayyuka masu kyau, amma da isowarsu sai aka yi garkuwa da su.

553b3386d002be88fd7dd6cde33d4cba3590cab974627b1810011a7825ad8870

31 Oct, 2025

EFCC ta tilasta wa boka dawo da gidaje da motocin da ya damfari wani mutum a Nijeriya

Kayayyakin sun hada da gidaje guda uku, da motoci na alfarma guda biyu da kuma kudi lakadan har naira miliyan daya da dubu dari daya na kafin alkalami, kamar yadda EFCC ta bayyana a shafinta na X.

2d8eaa46de31e791ca992798ae5f22e3f9c600e54daa9af7dcfba4f26ecc511d

31 Oct, 2025

An yi gagarumin garambawul ga rundunar sojojin ƙasa ta Nijeriya

Mai magana da yawun sojin ƙasa ta Nijeriya, Appolonia Aneke, ce ta sanar da sabbin naɗe-naɗen a wata sanarwa da ta fitar ranar Alhamis.

41349aee143a8ea79383c8d9e1b49d1f77c00a65015442c5f26424c88ffd09b2

30 Oct, 2025

Tinubu ya amince da harajin kashi 15 cikin 100 kan man fetur da gas da ake shigarwa ƙasar

Matakin wanda ke da manufar kare matatun man ƙasar da kuma daidaita fannin tace mai ka iya haddasa ƙarin farashin mai a ƙasar, a cewar rahotanni.

1758180367602 hpxwd a3a591ddc693f59c0ad972f8111a40aa35bd430cd0df884c5fe732bafd1ed8d0

30 Oct, 2025

An kashe mutum 2 a Taraba kan shugabancin masallacin Jumma’a

Jaridun Nijeriya sun ambato wata majiya daga garin da ke cewa rikicin ya ɓarke ne tsakanin Musulman garin kan wanda zai ja sallah a babban masallacin garin.

police stories2 1

29 Oct, 2025

Tinubu ya cire sunayen masu manyan laifuka daga jerin wadanda ya yi wa afuwa

Afuwar da Shugaban Kasar ya yi wa mutum 175 da kotuna suka yanke wa hukunci kan laifukan da suka aikata, ta jawo ce-ce-ku-ce sosai a fadin kasar.

0b4e364b2ec9484d6c37f437a9fa7c93043b116f9b921db7d0ff53d0b542e371

29 Oct, 2025

Mutum 170 sun shigar da bukatar neman zama ‘yan Nijeriya – Ministan Harkokin Gida

Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayyana hakan a wajen wani taro na Kwamitin da ke ba da shawara kan ba da shaidar zama ‘yan Nijeriya da aka gudanar a Abuja.

4bbaef7dfd086691add1959bd0dea2eff575c01813a6fb363206cffce3fac2c4

28 Oct, 2025

Gwamnatin Amurka ta soke bizar Wole Soyinka ta haramta masa shiga kasar

“Ba ni da biza; an haramta min shiga Amurka, Don haka idan kuna son ganina, kun san inda za ku same ni,” in ji Soyinka.

2025 10 28t154539z 1217959336 rc22r7ag2yca rtrmadp 3 usa immigration nigeria soyinka main

27 Oct, 2025

An lalata wani turken rarraba lantarki na Gombe zuwa Damaturu a Nijeriya – TCN

Kamfanin TCN ɗin ya ce tuni injiniyoyinsa suka isa wurin da lamarin ya faru inda suke aikin sauya sabon turken da dawo da wutar.

ec222726d708995d769ca8b0b61a9fe3665dc8da5b32ba07087de7f21e9a2d4a main

25 Oct, 2025

Gwamnatin Nijeriya ta karɓi ‘yan ƙasar 150 da suka maƙale a birnin Agadez na Nijar

Rukunin mutanen da suka koma ya ƙunshi maza manya 88 da mata manya 32, yara maza 14 da kuma yara mata 16, inda suka koma Nijeriya ƙarƙashin shirin Assisted Voluntary Return — wato shirin nan na taimaka wa masu son komawa ƙasashensu bisa raɗin kansu.

04fe8db4bc5c88e44a4332adebcc1732207079627b6849adcd46d92ec1216938
Ana lodawa...