Rundunar Sojin Nijeriya Ta Biya Diyya Ga Iyalan Mutanen Da Harin Sama Ya Shafa A Sokoto

NAF ta biya diyya ga iyalan fararen hula da harin kuskure na sama ya kashe a wasu ƙauyuka a jihar Sokoto.
22 Dec, 2025
Nijeriya Ta Ce An Warware Saɓanin Diflomasiyya da Amurka Kan Rashin Tsaro

A watannin Oktoba da Nuwamba, Shugaba Donald Trump ya soki Nijeriya, yana iƙirarin cewa Kiristoci a ƙasar na fuskantar abin da ya kira “kisan ƙare dangi” sakamakon matsanancin matsalar rashin tsaro.
22 Dec, 2025
Kwastam Ta Kama Kwantena 20 da Aka Karkatar a Kano da Jigawa, Darajarsu Ta Haura ₦769m

Hukumar Kwastam ta Nijeriya ta kama kwantena 20 da aka karkatar da su a Kano da Jigawa, tare da jaddada ƙudirin ta na yaƙi da fasa-ƙwauri da kare tattalin arzikin ƙasa.
22 Dec, 2025
Ghana Ta Kori Baƙi 68 daga Yankin Ashanti, ‘Yan Najeriya Sun Fi Yawa

Ghana ta kori baƙi 68 daga yankin Ashanti bayan hukuncin kotu kan laifuffuka daban-daban, inda ‘yan Najeriya 42 suka fi yawa a cikin waɗanda abin ya shafa.
22 Dec, 2025

Trump ya sauke Jakadan Amurka a Nijeriya da na wasu ƙasashe 29 a duniya

NAFDAC ta yi gargaɗi kan janye Indomie Vegetable Flavour saboda barazanar lafiya

Ƙarin harajin Amurka ya janyo koma-baya a fitar da kayayyakin Najeriya

Amurka da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Don Ƙarfafa Kiwon Lafiyar Kristoci

Rundunar Sojojin Nijeriya sun kama motocin a-kori-kura biyu ɗauke da kayayyakin da ake zargin za a kai wa ISWAP a Borno.
19 Dec, 2025
Shugaba Tinubu ya gabatar da kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 58.47
Kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 58.47 da Tinubu ya gabatar ya fi mayar da hankali kan tsaro da raya ƙasa. Gwamnati na sa ran kasafin zai taimaka wajen inganta tattalin arzikin Nijeriya idan aka aiwatar da shi yadda ya kamata.

19 Dec, 2025
Haƙar zinari ta haramtacciyar hanya na ƙara tsananta rikici da rashin tsaro a Nijeriya
Haƙar zinari ta haramtacciyar hanya na zama babbar hanyar samun kuɗi ga ‘yanbindiga a Nijeriya, tare da ƙara tsananta rikici da garkuwa da mutane. Masana na kira da a magance matsalar ta hanyar tsaro da kuma hanyoyin samun aikin yi na halal.

18 Dec, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Dakile Hari, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda a Borno
Sojojin Nijeriya sun dakile yunƙurin hari daga ’yan ta’adda a Bitta, Jihar Borno, inda suka kashe da dama tare da ƙwace makamai da kayayyakin yaƙi.

18 Dec, 2025
Kotu ta ƙi amincewa da buƙatar belin Abubakar Malami a Abuja
Babbar Kotun Tarayya ta Abuja ta ƙi buƙatar belin Abubakar Malami, tana mai cewa tsarewarsa da EFCC ke yi bisa sahihin umarnin kotu ne kuma ya dace da tanade-tanaden doka.

18 Dec, 2025
Takalafin Rikicin Jirgin Nijeriya a Burkina Faso Ya Sulhunta, Sojoji Na Shirin Komawa Gida
An cimma matsaya tsakanin Nijeriya da Burkina Faso bayan jirgin sojin saman Nijeriya ya yi saukar gaggawa, inda bangarorin biyu suka tabbatar da cewa sojojin da aka tsare za su koma gida nan kusa.

17 Dec, 2025
Shugaban NMDPRA Farouk Ahmed ya yi murabus, Tinubu ya nada wanda zai maye gurbinsa
Matakin na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da ce-ce-ku-ce kan kalaman da Aliko Dangote ya yi na zargin kashe miliyoyin daloli wajen biyan kudin makarantar sakandare ga ‘ya’yan Farouk Ahmed a ƙasashen waje.

17 Dec, 2025
Kotu ta ba wa NDLEA damar tsare jirgin ruwa da ma’aikatansa 21 kan dakon hodar ibilis daga Brazil
Jami’an NDLEA, wadanda suka yi aiki bisa ga sahihan bayanan sirri, sun gano hodar iblis da aka ɓoye a cikin ramin jirgin a ranar 6 ga Disamban 2025, a cewar sanarwar hukumar a ranar Laraba.

17 Dec, 2025
Hukumar ICPC ta ce za ta binciki shugaban NMDPRA Farouk Ahmed kan ƙorafin Dangote
A takardar ƙorafin da aka gabatar a ranar 16 ga Disamba, Dangote ya nemi a kama Ahmed, a gudanar da bincike tare da gurfanar da Farouk Farouk Ahmed a kotu kan zargin yin rayuwar ƙarya da kuɗin da yake samu a matsayin ma’aikacin gwamnati.

16 Dec, 2025
Dangote ya miƙa ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban NMDPRA Farouk Ahmed
A cikin takardar ƙorafin da aka gabatar a ranar 16 ga Disamba, Dangote ya nemi a kama Ahmed, a gudanar da bincike tare da gurfanar da shi a gaban ƙuliya bisa zarginsa da yin rayuwar ƙarya fiye da ƙarfinsa a matsayin ma’aikacin gwamnati.

16 Dec, 2025
Dakarun Nijeriya sun kashe gawurtattun ‘yanbindiga, sun kuɓutar da mutane a Kaduna da Filato
Kazalika ranar 12 ga watan Disamba dakaru sun yi nasarar kai samame a maɓiyar wani ƙasurgumin ɓarawo da ya yi ƙaurin suna a garkuwa da mutane a ƙananan hukumomin Bassa da Jos North na Jihar Filato, in ji sanarwar.



