19 Dec, 2025

Shugaba Tinubu ya gabatar da kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 58.47

Kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 58.47 da Tinubu ya gabatar ya fi mayar da hankali kan tsaro da raya ƙasa. Gwamnati na sa ran kasafin zai taimaka wajen inganta tattalin arzikin Nijeriya idan aka aiwatar da shi yadda ya kamata.

fe9a5b96b746ebed45b5f8a0a7c95c7e81f57dd127e1fdfc9408591c18bb2925

19 Dec, 2025

Haƙar zinari ta haramtacciyar hanya na ƙara tsananta rikici da rashin tsaro a Nijeriya

Haƙar zinari ta haramtacciyar hanya na zama babbar hanyar samun kuɗi ga ‘yanbindiga a Nijeriya, tare da ƙara tsananta rikici da garkuwa da mutane. Masana na kira da a magance matsalar ta hanyar tsaro da kuma hanyoyin samun aikin yi na halal.

de15379c1f559c7b0ccf06a8f641919bdd22a7dc0f160a4fe0c5afb67f1fb51b

18 Dec, 2025

Sojojin Nijeriya Sun Dakile Hari, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda a Borno

Sojojin Nijeriya sun dakile yunƙurin hari daga ’yan ta’adda a Bitta, Jihar Borno, inda suka kashe da dama tare da ƙwace makamai da kayayyakin yaƙi.

download

18 Dec, 2025

Kotu ta ƙi amincewa da buƙatar belin Abubakar Malami a Abuja

Babbar Kotun Tarayya ta Abuja ta ƙi buƙatar belin Abubakar Malami, tana mai cewa tsarewarsa da EFCC ke yi bisa sahihin umarnin kotu ne kuma ya dace da tanade-tanaden doka.

7098b329de13a8b2c79939ad1ddd126050bca1d126df02ea2a746ce09a6abc14

18 Dec, 2025

Takalafin Rikicin Jirgin Nijeriya a Burkina Faso Ya Sulhunta, Sojoji Na Shirin Komawa Gida

An cimma matsaya tsakanin Nijeriya da Burkina Faso bayan jirgin sojin saman Nijeriya ya yi saukar gaggawa, inda bangarorin biyu suka tabbatar da cewa sojojin da aka tsare za su koma gida nan kusa.

7b8ba92d6c8b8d37ce3f14bc74a4a52d966ef091dd6e1c94d9eb58c67c67f9a1

17 Dec, 2025

Shugaban NMDPRA Farouk Ahmed ya yi murabus, Tinubu ya nada wanda zai maye gurbinsa

Matakin na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da ce-ce-ku-ce kan kalaman da Aliko Dangote ya yi na zargin kashe miliyoyin daloli wajen biyan kudin makarantar sakandare ga ‘ya’yan Farouk Ahmed a ƙasashen waje.

d3c5cee83a3bcf66295c558aebce6f6e317fdf9437d31e16b666aad7ac5fd9a2 main

17 Dec, 2025

Kotu ta ba wa NDLEA damar tsare jirgin ruwa da ma’aikatansa 21 kan dakon hodar ibilis daga Brazil

Jami’an NDLEA, wadanda suka yi aiki bisa ga sahihan bayanan sirri, sun gano hodar iblis da aka ɓoye a cikin ramin jirgin a ranar 6 ga Disamban 2025, a cewar sanarwar hukumar a ranar Laraba.

3fb6e10238bd6f6ca84120d67d65cc713815a42f4090c7249c1a4bcd9e2a8ba1

17 Dec, 2025

Hukumar ICPC ta ce za ta binciki shugaban NMDPRA Farouk Ahmed kan ƙorafin Dangote

A takardar ƙorafin da aka gabatar a ranar 16 ga Disamba, Dangote ya nemi a kama Ahmed, a gudanar da bincike tare da gurfanar da  Farouk  Farouk Ahmed a kotu kan zargin yin rayuwar ƙarya da kuɗin da yake samu a matsayin ma’aikacin gwamnati.

2025 12 15t055200z 2 lynxmpelbe089 rtroptp 3 france business macron

16 Dec, 2025

Dangote ya miƙa ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban NMDPRA Farouk Ahmed

A cikin takardar ƙorafin da aka gabatar a ranar 16 ga Disamba, Dangote ya nemi a kama Ahmed, a gudanar da bincike tare da gurfanar da shi a gaban ƙuliya bisa zarginsa da yin rayuwar ƙarya fiye da ƙarfinsa a matsayin ma’aikacin gwamnati.

cffdce026990f39971dc043bd5fd3eafabacb4b098db97a079faac6efe98f6e4

16 Dec, 2025

Dakarun Nijeriya sun kashe gawurtattun ‘yanbindiga, sun kuɓutar da mutane a Kaduna da Filato

Kazalika ranar 12 ga watan Disamba dakaru sun yi nasarar kai samame a maɓiyar wani ƙasurgumin ɓarawo da ya yi ƙaurin suna a garkuwa da mutane a ƙananan hukumomin Bassa da Jos North na Jihar Filato, in ji sanarwar.

10176a4db61af6d095c1d7ce285688063fcbcd595c79009f1a7c4e52cbc2383a
Ana lodawa...