Tinubu ya umarci tura duk kuɗaɗen mai da gas kai-tsaye cikin asusun gwamnati

Tinubu ya sanya sabuwar doka da ta tanadi tura duk kuɗaɗen mai da gas kai-tsaye cikin asusun gwamnatin tarayya.
19 Feb, 2026
Filato: Fashewar tukunyar gas ta kashe masu haƙar ma’adinai 38

Masu haƙar ma’adinai 38 sun mutu a Filato bayan fashewar tukunyar gas a wurin haƙar ma’adinai.
18 Feb, 2026
Amurka Ta Ƙaƙaba Takunkumai Kan Wasu ‘Yan Nijeriya Kan Zargin Ta’addanci da Laifukan Intanet

Amurka ta sanya takunkumai kan wasu ‘yan Nijeriya bisa zargin ta’addanci, damfara ta intanet da safarar miyagun ƙwayoyi.
17 Feb, 2026
Sojojin Amurka sun isa arewa maso gabashin Nijeriya

Jami’ai a Hedikwatar Tsaron Nijeriya sun shaida wa kamfanin dillancin labarai na Anadolu cewa kimanin sojojin Amurka 100 sun isa Nijeriya tsakanin Alhamis da Lahadi a matsayin sannan ƙarin jirage na tafe a mako mai zuwa.
16 Feb, 2026

Rundunar Sojin Nijeriya ta ce ta daƙile hare-haren ‘yan ta’adda a jihar Borno

Nijeriya ta gargaɗi ‘yan ƙasar kan faɗawa tarkon masu ɗaukar ma’aikata su tura su wurin yaƙi

‘Yanbindiga sun kashe aƙalla mutum 30 a Jihar Neja ta Nijeriya, sun ƙona ofishin ‘yansanda

‘Yan bindiga sun kashe DPO a Rimi, jami’an tsaro sun hallaka mutum uku

‘Rashin sake wa hukumomin gwamnatin Nijeriya kuɗaɗen kasafi koma-baya ne ga ci gaban ƙasa’
13 Feb, 2026
INEC na neman naira biliyan 873 don gudanar da zaɓukan shekarar 2027
Shugaban hukumar INEC ya ce kasafin kudin hukumar ta shekarar 2026 zai ɗauki nauyin ayyukan hukumar na yau da kullum, ciki har da zaɓukan cika-gurbi da waɗanda za a yi bayan lokacin zaɓukan ƙasa.

12 Feb, 2026
Jami’an tsaro sun ƙwace fasfon Nasir El-Rufa’i bayan yunkurin kama shi ya ci tura a filin jirgi
Mai taimaka wa tsohon gwamnan kan yada labarai Muyiwa Adekeye ya wallafa a shafinsa na X cewa a ranar Alhamis cewa “A yau jami’an tsaro sun so su kama Nasir El-Rufai bayan komawarsa gida daga birnin Cairo.

11 Feb, 2026
Sojojin Operation Hadin Kai Sun Kashe ’Yan Boko Haram 16 A Borno
Sojojin Operation Hadin Kai sun kashe ’yan Boko Haram 16 a Borno tare da kuɓutar da mutane da kuma ƙwace makamai.

11 Feb, 2026
Amurka za ta tura sojojinta 200 Nijeriya
Amurka za ta tura dakaru 200 Najeriya domin horas da sojoji da ba da taimako na fasaha a yaƙin da ake da ’yan ta’adda.

10 Feb, 2026
Sojoji Sun Kashe Fiye da ’Yan Ta’adda 30, Sun Taimaka Dawowar Mutane 700
Sojojin Operation Hadin Kai sun kashe fiye da ’yan ta’adda 30 tare da taimaka dawowar ’yan gudun hijira kusan 700 daga Kamaru.

10 Feb, 2026
Shugaban NAHCON Sheikh Pakistan Ya Ajiye Aiki Gabanin Hajjin 2026
Shugaban NAHCON Sheikh Pakistan ya ajiye aiki gabanin Hajjin 2026, bayan watanni na ce-ce-ku-ce da rikici a hukumar.

8 Feb, 2026
Nijeriya: ‘Yanbindiga sun sace wani faston Katolika a Kaduna, sun kashe mutum uku
Cocin Katolika reshen Kafanchan ta ce mutum goma ne aka sace, amma ‘yansanda sun ce biyar ne, sannan mutanen da aka kashe biyu sojoji ne ɗaya kuma ɗansanda.

8 Feb, 2026
Nijeriya da Nijar sun ƙulla yarjejeniya kan jigilar kayayyaki da tsaron kan iyaka
Shugabannin hukumomin kwastam na ƙasashen Nijeriya da Nijar sun tattauna a Abuja inda suka amince da haɗin gwiwa domin ƙarfafa tsaron kan iyaka, kare kayayyakin da ke wucewa ta iyakoki da kuma bunƙasa hulɗar tattalin arziƙi.

8 Feb, 2026
Tinubu na shirin kai ziyarar aiki London a watan Maris
Fadar ta ce za a tarbi Shugaba Tinubu da matarsa, Oluremi Tinubu, a Fadar Windsor, a yammacin London, inda Sarki Charles da Sarauniya Camilla za su tarbe su.

7 Feb, 2026
Jerin hare-hare sun yi sanadin mutuwar mutum 30 a Jihar Benue ta Nijeriya
Yan bindiga sun kashe aƙalla ‘yan kasuwa 13 a yammacin ranar Juma’a a Anwase, wani ƙauye a yankin Kwande, sannan a ranar Talata kuma suka kashe mutum 17 a a kasuwar Mbaikyor da ke kusa



