6 Mar, 2026

Yan ta’adda masu alaƙa da Al-Qaeda sun kashe sojoji 15 a arewacin Benin

‘Yan ta’adda masu alaƙa da Al-Qaeda sun kai hari kan sansanin soji a arewacin Benin, inda suka kashe sojoji 15 tare da jikkata wasu.

2025 12 07t155130z 1 lynxmpelb6096 rtroptp 3 benin security

5 Mar, 2026

Sabon Kundin Tsarin Mulkin Somalia Ya Sauya Ka’idojin Zaben Shugabanni

Somalia ta amince da sabon kundin tsarin mulki wanda ya sauya sharuddan shugabanci da tsarin zaɓen ‘yan majalisa.

dc718f0023bcf831b647871742a1af438295492b21b7e1cccd36c3824dbba1aa

5 Mar, 2026

Shugaban Somalia Ya Ce Sabon Kundin Tsarin Mulki Babban Ci Gaba Ne Ga Ƙasar

Shugaban Somalia ya ce sabon kundin tsarin mulkin ƙasar babban ci gaba ne duk da suka daga wasu ‘yan adawa da gwamnatocin yankuna.

36 768x512 1

5 Mar, 2026

South Africa Na Shirin Samar da Maganin Rigakafin HIV Lenacapavir a Cikin Ƙasa

South Africa na shirin fara samar da maganin rigakafin HIV lenacapavir a cikin ƙasa domin ƙara samun sa a Afirka.

8

5 Mar, 2026

Zaftarewar Ƙasa Ta Hallaka Sama da Mutane 100 a Wurin Hakar Ma’adinai a Congo

Zaftarewar ƙasa a wani wurin hakar ma’adinai a gabashin Congo ta yi sanadin mutuwar sama da mutane 100.

2026 03 04t193020z 1 lynxmpem231ee rtroptp 3 congo security mining

4 Mar, 2026

Zimbabwe Ta Haramta Fitar da Lithium Ɗanye Nan Take

Zimbabwe ta haramta fitar da lithium ɗanye domin tilasta sarrafa ma’adinai a cikin ƙasar.

2026 02 11t175341z 343414200 rc25h0a5lj6k rtrmadp 3 mining critical minerals latam main

4 Mar, 2026

Sojojin Burkina Faso Sun Kashe Akalla ‘Yan Ta’adda 100 a Watan Fabrairu

Sojojin Burkina Faso sun ce sun kashe akalla ‘yan ta’adda 100 a watan Fabrairu tare da kwato wasu garuruwa a arewacin kasar.

4

4 Mar, 2026

Hari Boko Haram a Chadi Ya Yi Sanadin Mutuwar Soja Ɗaya

Hari da ake zargin Boko Haram ne ya kai a wani sansanin sojojin Chadi ya yi sanadin mutuwar soja guda daya tare da jikkata wasu biyu, yayin da sojojin suka kashe ‘yan bindiga takwas.

Unknown33

3 Mar, 2026

Burundi Da HCR Sun Shirya Mayar Da Sama Da ‘Yan Gudun Hijira 100,000 Gida

Burundi da HCR sun kaddamar da shirin mayar da sama da ‘yan gudun hijira 100,000 gida yayin da ake shirin rufe sansanoni a Tanzania nan da 2026.

download 2

2 Mar, 2026

Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Kawo Cikas ga Hanyoyin Jiragen Ruwa, Kamfanoni Sun Kewaya Afirka

Rikicin Amurka, Isra’ila da Iran ya janyo cikas ga hanyoyin ruwa na duniya, inda kamfanonin jiragen ruwa suka sauya hanya ta kewaya Afirka saboda barazanar tsaro.

40b2bf5f1e919a47c417ca07c693a0738ffcc7a294c0d3d5551597ab913bb6ae
Ana lodawa...