TRUMP Ya Yi Gargadi Ga Cuba: “Ku Yi Yarjejeniya Kafin Lokaci Ya Wuce”

Bayan kwashe shugaban Venezuela Nicolás Maduro da rundunonin Amurka suka yi, Shugaban Amurka Donald Trump ya yi gargaɗi ga Cuba cewa ta yi yarjejeniya da Washington kafin lokaci ya ƙure, yayin da an dakatar da tura mai da kuɗi daga Venezuela zuwa Cuba.
11 Jan, 2026
Zanga-zanga Ta Ci Gaba Kwana Uku a Minneapolis Bayan Harbin Mahaifiya da Jami’in ICE Ya Yi

Dubban jama’a sun ci gaba da zanga-zanga a Minneapolis bayan mutuwar wata uwa da jami’in ICE ya harba yayin wani samame.
10 Jan, 2026
Iran: Trump ya wallafa bidiyon da ke cewa masu zanga-zanga sun karɓe Mashhad

Shugaban Amurka Donald Trump ya yada wani bidiyo da ke ikirarin cewa masu zanga-zanga sun karɓe birnin Mashhad a Iran, duk da cewa rahotanni masu zaman kansu ba su tabbatar da hakan ba.
9 Jan, 2026
Majalisar Dattawan Amurka Ta Ci Gaba da Kudiri Don Takaita Ikon Trump Kan Yakin Venezuela

Majalisar Dattawan Amurka ta ci gaba da kudiri da zai takaita ikon Trump na ɗaukar ƙarin matakan soja a Venezuela ba tare da izinin Majalisa ba, bayan kamawa Maduro a Caracas.
8 Jan, 2026

Somaliya Ta Musanta Kwace Abincin PAM, Amurka Ta Dakatar da Tallafi na Ɗan Lokaci

An Kashe Wata Mata a Minneapolis Bayan Harbin Jami’in ICE

Trump Ya Sa Hannu Kan Shirin Janye Amurka Daga Ƙungiyoyin Ƙasa da Ƙasa da na MDD

Trump Ya Ƙara Nijeriya da Ƙasashen Afirka 12 a Jerin Masu Biyan Kuɗin Ajiyar Biza Har $15,000

Trump Ya Ce Amurka Za Ta Karɓi Gangar Man Fetur Har Miliyan 50 Daga Venezuela
5 Jan, 2026
Trump Ya Yi Barazanar Sakamako Mai Tsanani Ga Sabuwar Shugabar Venezuela
Trump ya yi barazanar sakamako mai tsanani ga shugabar rikon ƙwaryar Venezuela idan ba ta yi biyayya ga bukatun Amurka ba, yana kuma dagewa kan sauya gwamnati da muradun man fetur.

31 Dec, 2025
Duk Da Matsin Lamba Daga Trump, Kamfanonin Magunguna Sun Ƙara Farashin Fiye da Magunguna 350 a Amurka
Sabon rahoto ya nuna cewa kamfanonin magunguna a Amurka za su ƙara farashin magunguna fiye da 350 duk da matsin lambar Trump, yayin da wasu kaɗan suka rage farashi saboda yarjejeniyoyin gwamnati.

30 Dec, 2025
Trump Ya Gargadi Hamas: “Idan Ba Ta Ajiye Makamai Ba, Za Ta Ɗanɗana Kuɗarta”
Trump ya gargadi Hamas da cewa dole ta ajiye makamai cikin gaggawa ko ta fuskanci sakamako, yana mai jaddada goyon bayansa ga Netanyahu da mataki na gaba na yarjejeniyar Gaza, duk kuwa da sabani kan batun Gaɓar Yamma.

29 Dec, 2025
Rasha Ta Zargi Ukraine da Yunƙurin Kai Hari Kan Gidan Putin
Rasha ta zargi Ukraine da yunƙurin kai hari kan gidan Putin, Kyiv ta musanta, lamarin da ya sake rage bege kan samun yarjejeniyar zaman lafiya.

26 Dec, 2025
Hare-haren Amurka a Sokoto da Kwara sun haddasa fargaba, Lakurawa na tserewa
Hare-haren da Amurka ta kai a wasu sassan Sokoto da Kwara sun jikkata mutane tare da tayar da fargaba, yayin da ake zargin Lakurawa sun tsere daga yankunan.

26 Dec, 2025
Putin ya aika saƙo ga Trump kan shawarwarin zaman lafiya a Ukraine
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya aika saƙo ga Shugaban Amurka Donald Trump kan shawarwarin kawo zaman lafiya a Ukraine, yayin da Kremlin ke ci gaba da nazarin tayin Amurka da kuma tattaunawa ta diflomasiyya.

26 Dec, 2025
Amurka Ta Kai Hari a Sokoto Da Haɗin Gwiwar Nijeriya – Ma’aikatar Harkokin Waje
Ma’aikatar Harkokin Wajen Nijeriya ta tabbatar da cewa Amurka ta kai hare-hare a Jihar Sokoto da cikakken haɗin gwiwa domin yaƙi da ISIS.

25 Dec, 2025
Amurka Ta Hana Biza Ga Tsohon Kwamishinan EU Da Wasu Mutane Hudu Saboda Batun Takunkumin Intanet
Amurka ta hana biza ga tsohon kwamishinan EU Thierry Breton da wasu hudu, tana zarginsu da ƙoƙarin tilasta takunkumin ra’ayi kan kafafen sada zumunta na Amurka, matakin da ya haddasa sabuwar takaddama da Tarayyar Turai.

23 Dec, 2025
Jiragen Amurka Sun Fara Leken Asiri a Samaniyar Nijeriya Bayan Barazanar Trump
Amurka na gudanar da jiragen leken asiri a samaniyar Nijeriya a wani yunƙuri na ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro, a daidai lokacin da ƙasar ke fama da matsanancin matsalar tsaro bayan barazanar Trump kan tsoma bakin soji.

23 Dec, 2025
Amurka Ta Dakatar da Ba ‘Yan Nijeriya Biza Daga Janairu 2026
Sanarwar ta bayyana cewa an dakatar da nau’ikan biza da suka haɗa da B-1/B-2 (na kasuwanci da yawon shakatawa), F, M, J (na ɗalibai da musayar maziyarta), da kuma bizar ‘yan gudun hijira. Nijeriya na cikin ƙasashe 19 da wannan mataki ya shafa, ciki har da Angola, Cuba, Venezuela, Senegal da wasu ƙasashe.
Sai dai gwamnatin Amurka ta ware wasu rukuni daga wannan mataki, ciki har da masu fasfon wata ƙasa daban, mazauna na dindindin bisa ƙa’ida, mahalarta wasanni na kasa da kasa, da kuma wasu rukunin ‘yan tsiraru daga Iran.




